• English
  • Business News
Saturday, May 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sarrafa Awara Ta Musamman (3)

by Leadership Hausa
2 years ago
in Girke-Girke
0
Sarrafa Awara Ta Musamman (3)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu Alaikum. Barkan mu da sake haduwa, yau ma zan koyar mana da yadda nake awarata kashi na uku. A makon jiya, ya kamata mu ce kashi na biyu, sai muka manta muka ce karo na uku, ajizanci ne irin na dan’adam, a yi mana uzuri.

Wasu na iya cewa, kullum awara? E, awara amma wannan ta musamman ce.

Abubuwa da nake bukata na kayan hadi:

Ina bukatar awara

Attaruhu

Labarai Masu Nasaba

Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara

Yadda Ake Hada Danderun Kaza

Albasa

Kwai

Mai

Dandano

Kabeji

Cucumber

Awara daya idan na yanka ta sai in dauko tukunya in zuba ta in sa mata dandano, in sa ruwa in kunna gas in dora ta idan ta tafasa sai in tace in bar ta ta wuce.

Sai in dauko abin da zan soya in zuba Mai in kunna gas in dora sai Mai ya yi zafi sai in fara suya, idan na gama soya ta sai in ajiye ta a gefe.

Sai in dauko kwaina, ya danganta da yawan awarata sai in fasa, in sa, sai in kada in ajiye a gefe, in dauko Koren tattasaina da na gyara in yanka, sannan in yanka albasa irin yankan da nake so, sai in dan nika attaruhu kadan, sai in kuma dora tukunya ta wadda za ta isa in yi hadin awara a ciki.

Ina fara zuba Mai sai in sa Albasa da Corry in juya, idan ta dan dahu albasar sai in zuba kwai in dan jujjuya, sai in kawo attaruhu, dandano da Koren tattasaina duk in zuba in ci gaba da juyawa har kwan ya dagargaje, idan ya dagargaje sai in kawo awarata in zuba in ci gaba da juyawa, shikenan sai in juye a abin da zan ci, in zuba kabeji da cucumber.

A ci dadi lafya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AwaraGirke-Girke
ShareTweetSendShare
Previous Post

Na Cinma Duk Abin Da Nake So A Fim – Suwaiba Makauniya

Next Post

Shugaban Hukumar Shige Da Fice Ya Kaddamar Da Ofishin Fasfo A Auchi

Related

Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara
Girke-Girke

Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara

1 week ago
Yadda Ake Hada Danderun Kaza
Girke-Girke

Yadda Ake Hada Danderun Kaza

2 weeks ago
Yadda Za Ku Hada ‘Mimi Fankek’
Girke-Girke

Yadda Za Ku Hada ‘Mimi Fankek’

1 month ago
Yadda Ake Tuwan Amala Da Miyar Uwaidu
Girke-Girke

Yadda Ake Tuwan Amala Da Miyar Uwaidu

2 months ago
Girke-girkenmu Na Azumi
Girke-Girke

Girke-girkenmu Na Azumi

3 months ago
Girke-girkenmu Na Azumi
Girke-Girke

Girke-girkenmu Na Azumi

3 months ago
Next Post
Shugaban Hukumar Shige Da Fice Ya Kaddamar Da Ofishin Fasfo A Auchi

Shugaban Hukumar Shige Da Fice Ya Kaddamar Da Ofishin Fasfo A Auchi

LABARAI MASU NASABA

Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno

Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno

May 31, 2025
Shugaba Tinubu Ya Aika Tawaga Zuwa Jihar Neja Kan Ambaliya Ruwa

Shugaba Tinubu Ya Aika Tawaga Zuwa Jihar Neja Kan Ambaliya Ruwa

May 31, 2025
Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi

Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi

May 31, 2025
Mutane 21 Sun Mutu A Tawagar Ƴan Wasannin Kano A Hatsarin Mota

Mutane 21 Sun Mutu A Tawagar Ƴan Wasannin Kano A Hatsarin Mota

May 31, 2025
‘Yan Sanda Sun Kama Mutum 2 Kan Zargin Jefe Wani Direba Har Lahira A Ondo

‘Yansanda Sun Gurfanar Da Lauya A Abuja A Kotu Bisa Tuhumarsa Da Aikata Sojan Gona

May 31, 2025
Adadin Mutanen Da Suka Mutu Sanadin Ambaliya A Neja Ya Karu Zuwa 115

Adadin Mutanen Da Suka Mutu Sanadin Ambaliya A Neja Ya Karu Zuwa 115

May 31, 2025
Unity Cup: Yau Nijeriya Za Ta Buga Wasan Ƙarshe Da Ƙasar Jamaica

Unity Cup: Yau Nijeriya Za Ta Buga Wasan Ƙarshe Da Ƙasar Jamaica

May 31, 2025
Minista Ya Buƙaci Kafafen Yaɗa Labarai Da Su Guji Tallata ’Yan Ta’adda Da ’Yan Bindiga

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Ta’aziyyar Mutanen Da Suka Rasu A Ambaliyar Garin Mokwa A Neja

May 31, 2025
Wasu ‘Yan Ta’adda Dauke Da Makamai Sun Harbi Limamin Katolika A Binuwe

Wasu ‘Yan Ta’adda Dauke Da Makamai Sun Harbi Limamin Katolika A Binuwe

May 31, 2025
Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

May 31, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.