Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Shaguben Da Ghali Na’abba Ya Yi A Kan Shugabancin Nijeriya A Yanzu

by
12 months ago
in LABARAI
1 min read
Dimukradiyya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Abdullahi Muhammad Sheka,

Tsohon Kakakakin Majalisar Tarayya, Ghali Na’Abba, ya bayyana cewa babu shugabanci a Nijeriya. Ghali Umar Na’abba, ya koka ne a kan yawaitar kashe-kashe da tashe-tashen hankula a kasar nan.

Kalaman na Ghali, wani shagube ne kan yadda Shugaba Muhammadu Buhari, ya kasa tsayar da kashe-kashen da ke faruwa a fadin kasar nan. “Mafi lalacewa a cikinmu ne aka dauki amanar jagorancin al’ummar kasar nan aka damka a hannunsa.”

Labarai Masu Nasaba

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

Ya yi wadannan kakkausan kalaman a wani taron da ya hada kan kabilun Nijeriya daban-daban a Abuja, a ranar Litinin da ta gabata. Mahalarta taron sun hada da Ayo Adebanjo na Afenifere, Chukwuemeka Ezeife na Ohaneze-Ndigbo da sauran su.

ADVERTISEMENT

Ghali ya yi kalaman ne a lokacin da Buhari ya cika shekaru shida a kan mulki, ba tare da magance matsalar tsaro da ya rika kamfen zai magance ba idan ya hau mulki. Kawar da matsalar tsaro na daga cikin manyan alkawuran da Buhari ya dauka tun kafin ya hau mulki.

‘Yan Nijeriya musamman ‘yan Arewa sun yi guguwar Buhari ne a 2015 domin ya magance matsalar tsaro da yankin ke fama da shi a wancan lokaci wanda ita ce matsalar hare-haren Boko Haram. Sai dai kuma shekaru shida bayan haka, maimakon a samu sauki, matsalar tsaro tsanani ya kara yi musamman a yanzu kuma a yankin Arewa Maso Yamma da Kudancin Nijeria.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Dole Majalisa Ta Bullo Da Dabarun Kare ‘Yan Nijeriya –Lawan

Next Post

Zan Gigita Masu Son Durkusar Da Gwamnatina – Buhari

Labarai Masu Nasaba

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

by Leadership Hausa
4 hours ago
0

...

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

by Muhammad Bashir
6 hours ago
0

...

IPOB Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Wata Mata Bahaushiya Da Yaranta 4 A Anambra

IPOB Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Wata Mata Bahaushiya Da Yaranta 4 A Anambra

by Muhammad Bashir
15 hours ago
0

...

Nijeriya Zata Ringa Kashe Miliyan 999 Kullum Wurin Ciyar Da ‘Yan Firamare Miliyan 10

Nijeriya Zata Ringa Kashe Miliyan 999 Kullum Wurin Ciyar Da ‘Yan Firamare Miliyan 10

by
16 hours ago
0

...

Next Post
Gwamnatinsa

Zan Gigita Masu Son Durkusar Da Gwamnatina – Buhari

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: