• English
  • Business News
Sunday, June 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shugaban NPA Abubakar Dantsoho Ya Yi Alkawarin Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya A 2025

by Abubakar Abba
5 months ago
in Tattalin Arziki
0
Shugaban NPA Abubakar Dantsoho Ya Yi Alkawarin Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya A 2025
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yayin da shugaba Bola Tinubu ya sanar da nada Dakta  Abubakar Dantsoho a matsayin Manajin Daraktan Hukumar kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Kasa NPA, a ranar 12 ga watan Yulin 2024, masu ruwa da tsaki suka fara yakinin cewar, fannin zai kara tunbatsa maye da yadda yake a baya.

Sai dai, tunain na samun sauki ga fannin ba wai domin Dantsoho ya shafe shekaru yana da kwarewa a fannin bane.

  • Bajintar Aiki: Majalisar Dattawa Ta Jinjina Wa Ministan Yaɗa Labarai
  • Hisbah Ta Yi Kakkausan Gargaɗi Tare Da Kira Ga Iyaye Kan Kula Da Yara Bayan Samun Gawar Wasu 4

Kusan masu ruwa da tsaki a fannin da ke a lungu  da sako na kasar nan, an yi maraba da dadin na Dantsoho, domin sun yi ammmanar cewa, nadinsa, abu ne da ka yi yadda ya dace.

Duba da shekaru 25 da na kwarewa da Dantsoho yake da su a fannin, ya faro aikinsa ne, tun a 1992, a yayin da ya yiwa kasa hidima na shekara daya a wato NYSC, a  Hukumar

Kazalika, kasancewar yana da kwarewa a fannin fasahar kimiyyar harkokin ruwa da kuma ta samar da fasfot din tafiye-tafiyen na kasa da kasa,  hakan ya kara sanyawa, masu ruwa da tsaki a fannin, sun kara aminta da shi.

Labarai Masu Nasaba

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

Duba da irin wannan kwarewar da Dantsoho yake da su, babu wata tantama, zai kara samar da dimbin nasarori a fannin a 2025.

Wasu daga cikin jeren nasarorin da ake sa ran zai samar sune, zamanantar da Tashoshin Jiragen Ruwa na kasar, sake sabunta jarjejeniyar zuba hannun jari da kuma gyran kayan da ake aiki da su, a Tashoshin Jiregen Ruwan kasar da sauransu.

A lokacin da ya kama aiki,  matsayin sabon Manajin Daraktan Hukumar, Dantsoho ya yi alkawarin saita Tashohin Jiragen Ruwa na kasar, musamman don ci gaba da bayar da gudunmwarsu, wajen kara habaka tattalin arzikin Nijeriya.

Domin ya tabbatar da wannan alkwarin na sa, tuni dai, Dantsoho, ya kaddamar da nufin bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa na kasar.

Bugu da kari, sa ran da ake yi idan aka saita Tashohin Jiragen Ruwan kasar, hakan zai dora kimasu, a kan gaba a yankin Afrika ta Tsakiya, tare da kuma ture karbe tarhin da Tashar Jiragen Ruwa ta  Abidjan, ke da ita.

Mayar Da Tashar Zuwa Ta Zamani:

Hukumar ta NPA, ta yi namijin kokari wajen wajen mayar da Tashar zuwa ta zamani, tare da kuma daga darajar kayan da ake amfani da su, a Tashar, misali rage cunkso a kofar shiga Tashar da ke a Apapa.

A watan Yulin 2024, Hukumar kaddamar da aikin yin amfani da na’urar zamani a Tashar da ke Onne Port,  wanda hakan ya sanya aka samu kashi 25, na karin kayan da ake saukewa a ajewa a Tasahar.

Sake Gyran Gurin Sauke Kaya Da Ke A Tashar:

A watannin baya, Gwamnatin Tarayya ta nuna bacin ranta kan yadda yanayin wajen sauke kaya ya kaance da ke a Tashar Tin-Can Island  da ke a Jihar Legas.

Hakan ya sanya a Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, a watan Janairun 2024, ya umarci Ma’aikatar Ayyuka da Gidaje da ta gaggauta gyra wajen, musamman domin a samar hanyoyi, ciki har da gyran ta wajen kaya na Tin-Can Island da ke a Legas.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DantsohoNPA
ShareTweetSendShare
Previous Post

GDPn Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 5% a Shekarar 2024

Next Post

Motocin Sabbin Makamashi Da Ake Amfani Da Su A Sin Sun Zarce Miliyan 30

Related

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

9 hours ago
Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island
Tattalin Arziki

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

1 week ago
Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata

2 weeks ago
Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Ce Za A Kammala Aikin NSWP A Zango Na Daya A 2026

1 month ago
Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar
Tattalin Arziki

Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar

1 month ago
Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC

1 month ago
Next Post
Motocin Sabbin Makamashi Da Ake Amfani Da Su A Sin Sun Zarce Miliyan 30

Motocin Sabbin Makamashi Da Ake Amfani Da Su A Sin Sun Zarce Miliyan 30

LABARAI MASU NASABA

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

June 7, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.