CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Shugaban Zimbabwe Ya Yaba Da Ci Gaban Da Ake Samu A Aikin Ginin Sabon Majalisar Dokokin Kasar

by CRI Hausa
December 1, 2020
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Shugaban Zimbabwe Ya Yaba Da Ci Gaban Da Ake Samu A Aikin Ginin Sabon Majalisar Dokokin Kasar
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban Zimbabwe Emmerson Mnangagwa, ya bayyana gamsuwa game da nasarar da ake samu a aikin ginin sabon majalisar dokoki dake Mount Hampden, karkarar birnin Harare.
Emmerson Mnangagwa ya bayyana haka ne bayan ya yi rangadi a wajen ginin, wanda shi ne rangadi na 5 da ya kai tun bayan fara aikin a watan Nuwamban 2018.
Gwamnatin kasar Sin ce ta samar da kudin gudanar da aikin, wanda rukunin kamfanin gine-gine na Shanghai na kasar ke aiwatarwa.
Sabon ginin, zai maye gurbin tsohuwar majalisar mai kujeru 100 da aka gina tun lokacin mulkin mallaka, wanda a yanzu ya yi wa ayyukan majalisar kadan.
A baya, an sa ran kammala ginin a watan Maris na badi, amma lokacin ya tsawaita zuwa watan Satumba, saboda tsaikon da aka samu sanadiyar barkewar annobar COVID-19. (Mai fassara: Fa’iza Mustapha)

SendShareTweetShare
Previous Post

Labaran Talakawa, Sun Bayyana Jihar Xinjiang A Matsayin Mai Haske

Next Post

Taron Baje Koli Na Sin Da ASEAN Ya Bayyana Aniyar Kasar Sin Ta Kara Bude Kofa Ga Ketare

RelatedPosts

Allurar Rigakafin Da Sin Ta Samar Na Da Inganci

Allurar Rigakafin Da Sin Ta Samar Na Da Inganci

by CRI Hausa
2 hours ago
0

Ran 30 ga watan Disamba na shekarar bara, bayan allurar...

Rikicin Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Ya Jawo Asarar Guraben Ayyuka 245,000 A Amurka

Rikicin Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Ya Jawo Asarar Guraben Ayyuka 245,000 A Amurka

by CRI Hausa
6 hours ago
0

Wani nazari da cibiyar binciken harkokin tattalin arziki ta Oxford...

Amurka Za Ta Yi Wa Kanta Illa, Idan Ta Ci Gaba Da Hana Hajojin Jihar Xinjiang Shiga Kasar

Amurka Za Ta Yi Wa Kanta Illa, Idan Ta Ci Gaba Da Hana Hajojin Jihar Xinjiang Shiga Kasar

by CRI Hausa
6 hours ago
0

kwanan nan, hukumar kwastan da hukumar kare iyakokin Amurka, sun...

Next Post
Taron Baje Koli Na Sin Da ASEAN Ya Bayyana Aniyar Kasar Sin Ta Kara Bude Kofa Ga Ketare

Taron Baje Koli Na Sin Da ASEAN Ya Bayyana Aniyar Kasar Sin Ta Kara Bude Kofa Ga Ketare

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version