• Leadership Hausa
Wednesday, December 6, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Sanya Kamfanonin Kasar Cikin Jerin Sunayen Kamfanonin Da Ta Sanya Musu Takunkumi

by CMG Hausa
8 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Sanya Kamfanonin Kasar Cikin Jerin Sunayen Kamfanonin Da Ta Sanya Musu Takunkumi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yau ne, mai magana da yawun ma’aikatar harkokin cinikayya ta kasar Sin ya bayyana cewa, kasar Sin na adawa da matakin da Amurka ta dauka, na sanya kamfanonin kasar Sin a cikin sunayen “jerin kamfanoni” da ake kebe na musamman don sanya musu takunkumi, karkashin abin da ake kira wai suna hada baki da kasar Rasha. 

A cewarsa, wannan mataki na Amurka bai dace da dokokin kasa da kasa ba, kuma bai samu iznin kwamitin sulhu na MDD ba. Wannan wata al’ada ce ta takunkumi na kashin kai da kuma nuna fin karfi.

  • Masanin Tattalin Arziki: Kasar Sin Ce Karfin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya

Ya kara da cewa, matakin ya yi matukar tauye hakki da muradun kamfanonin kasar Sin, tare da yin barazana ga tsaro da zaman lafiyar masana’antu da samar da kayayyaki a duniya baki daya.

Kakakin ya ce, kamata ya yi kasar Amurka ta gaggauta gyara kura-kuranta, ta kuma daina dakile kamfanonin kasar Sin ba tare da wani dalili ba, yana mai cewa, kasar Sin za ta kare hakki da moriyar kamfanoninta. (Ibrahim)

 

Labarai Masu Nasaba

Sai Da Ruwan Ciki Ake Jan Na Rijiya

Kasar Sin Za Ta Soke Harajin Kwastam Da Ta Buga Kan Kaso 98% Na Hajojin Wasu Kasashen Afirka 6

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Hana ‘Yan Jarida Shiga Wajen Tattara Sakamakon Zabe A Adamawa

Next Post

Rashin Tabbas Ya Dabaibaye Dorewar Aikin Noma Da Gwamnatin Buhari Ta Kirkiro

Related

Sai Da Ruwan Ciki Ake Jan Na Rijiya
Daga Birnin Sin

Sai Da Ruwan Ciki Ake Jan Na Rijiya

1 hour ago
Kasar Sin Za Ta Soke Harajin Kwastam Da Ta Buga Kan Kaso 98% Na Hajojin Wasu Kasashen Afirka 6
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Soke Harajin Kwastam Da Ta Buga Kan Kaso 98% Na Hajojin Wasu Kasashen Afirka 6

2 hours ago
An Yabawa Sin Kan Taimakon Ilimi Ga Dalibai Masu Rauni A Habasha 
Daga Birnin Sin

An Yabawa Sin Kan Taimakon Ilimi Ga Dalibai Masu Rauni A Habasha 

2 hours ago
Sin Ta Harba Tauraron Dan Adam Na Gwajin Fasahar Intanet Na Tauraron Dan Adam
Daga Birnin Sin

Sin Ta Harba Tauraron Dan Adam Na Gwajin Fasahar Intanet Na Tauraron Dan Adam

5 hours ago
Madagascar
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Sin Ya Taya Takwaransa Na Madagascar Murnar Lashe Zabe

5 hours ago
An Bayyana Rawar Da Kasar Sin Ta Taka Kan Sauyin Yanayi Yayin Taron COP28
Daga Birnin Sin

An Bayyana Rawar Da Kasar Sin Ta Taka Kan Sauyin Yanayi Yayin Taron COP28

22 hours ago
Next Post
Rashin Tabbas Ya Dabaibaye Dorewar Aikin Noma Da Gwamnatin Buhari Ta Kirkiro

Rashin Tabbas Ya Dabaibaye Dorewar Aikin Noma Da Gwamnatin Buhari Ta Kirkiro

LABARAI MASU NASABA

Sai Da Ruwan Ciki Ake Jan Na Rijiya

Sai Da Ruwan Ciki Ake Jan Na Rijiya

December 6, 2023
Kasar Sin Za Ta Soke Harajin Kwastam Da Ta Buga Kan Kaso 98% Na Hajojin Wasu Kasashen Afirka 6

Kasar Sin Za Ta Soke Harajin Kwastam Da Ta Buga Kan Kaso 98% Na Hajojin Wasu Kasashen Afirka 6

December 6, 2023
Badakala: Majalisar Wakilai Ta Bayar Da Umurnin Cafke Gwamnan CBN, Babban Akanta Na Kasa Da Sauransu 

Badakala: Majalisar Wakilai Ta Bayar Da Umurnin Cafke Gwamnan CBN, Babban Akanta Na Kasa Da Sauransu 

December 6, 2023
An Yabawa Sin Kan Taimakon Ilimi Ga Dalibai Masu Rauni A Habasha 

An Yabawa Sin Kan Taimakon Ilimi Ga Dalibai Masu Rauni A Habasha 

December 6, 2023
Sojoji

Dalilin Da Yasa Ta’addanci Ke Ci Gaba Duk Da Kasafin Kudi Mai Gwabi Da Sojoji Ke Samu – Shugaban Tsaro

December 6, 2023
Rashin tsaro

Rashin Tsaro: Kungiyoyi Sun Yi Zanga-zanga, Sun Bukaci Ministan Tsaro Ya Yi Murabus

December 6, 2023
Sin Ta Harba Tauraron Dan Adam Na Gwajin Fasahar Intanet Na Tauraron Dan Adam

Sin Ta Harba Tauraron Dan Adam Na Gwajin Fasahar Intanet Na Tauraron Dan Adam

December 6, 2023
Madagascar

Shugaban Kasar Sin Ya Taya Takwaransa Na Madagascar Murnar Lashe Zabe

December 6, 2023
Za A Sake Gurfanar Da Faston Da Ake Zargi Da Sa Mabiyansa Azumin Mutuwa

‘Yansandan Sun Kama Masu Laifi 130 A Watan Nuwamba A Katsina

December 6, 2023
Kisan Masu Mauludi A Kaduna Abun Takaici Ne – Bukola Saraki

Kisan Masu Mauludi A Kaduna Abun Takaici Ne – Bukola Saraki

December 6, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.