ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rashin Tabbas Ya Dabaibaye Dorewar Aikin Noma Da Gwamnatin Buhari Ta Kirkiro

by Abubakar Abba
3 years ago
Buhari

Shekaru da dama da suka wuce,  fannin aikin noma  a kasar ya fuskanci kalubale da dama da suka hada da rashin zuba kudi a fannin.

Sai dai,  labarin ya canza tun a shekarar 2016 bayan da gwamnatin shugaban kasa  Muhammadu Buhari ta zuba biliyoyin Naira a fanin aikin noma.

  • INEC Ta Raba Muhimman Kayyayakin Zabe Don Kammala Zaben Gwamnan Kebbi
  • Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Kasar Brazil

Gwamnatinsa ta zo da sabbin tsare-tsare da shirye-shirye domin bunkasa aikin naoma da samar da wadacaccen abinci a kasar, musamman domin a Nijeriya ta rage yin dogaro akan shigo da amfanin gona zuwa cikin kasar nan daga ketare, inda hakan ya sa aka samu rage kashe biliyoyin dalar Amurka don shigo da amfanin.

ADVERTISEMENT

Wasu daga cikin shirye-shiyen da gwamnatin ta kirkiro da su sun hadada, shirin samar da takin zamani na fadar shugaban kasa (PFI), shirin aikin noma na Anchor Borrowers da sauransu.

Sai dai, abin takaici, wasu daga cikin wadannan shirye-shiyen masu kayu, cin hanci da rashawa ya yi masu kakatutu, ko kuma wasu mutanen da ba manoma sun mamaye shirye-shiyen.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

Misali shirin aikin noma na Anchor Borrowers gwamnatin Buhari ce ta kirkiro da shi a shekarar 2016, wanda a tun da farko gwmanatin ta kebe Naira biliyan  40, don a tallafawa manoman ta hanyar ba su rancen da bai da kudin ruwa.

Tun a wancan lokacin, sama da Naira tirilyan 1.5 aka rabarwa da manoman a a tsakiyar shekarar 2022 a karkashin shirin.

A cewar rahoton da aka fitar a watan da ya wuce, Asusun bayar da lamuni na dunya IMF, ya dora jimlar kan Naira tiriliyan  1.9 tare da kashi 25 a cikin dari kacal da aka karbo, inda kuma ba a iya karbo  Naira tiriliyan 1.4 ba.

Bugu da kari, CBN ta hanyar mukaddashin Darktan sashen samar da bayanai Dakta AbdulMumin Isa ya karyata wannan ikirarin, inda ya jaddada cewa, Bnkin ya karbo kimain kashi 52 a cikn dari na kudin.

Hakazalika, bayan kaddamar da shirin na Anchor Borrowers a 2016, mutane da ba su da wata nasaba da aikin noma, sun ta kafa kungiyoyi kayan masarufi, don kawai su samu rancen kudin na noma.

Misali, a ranar 16 ga watan Maris na 2023, ofishin hukumar EFFC na shiyyar jihar Legas, ta gurfanar da wani mai suna Uche Chigozie Edwin kan damfarar kungiyar masu noman Masara da sarrafa Naira biliyan 1.4.

Har ila yau, akwai kuma zargin badakalar  baya da rance Naira biliyan 5.6 na shirin noman Alkama da ke a karkashin kulawa hukumar (NIRSAL), inda hakan ya janyo aka kori wasu ma’aikatan hukumar daga aikinsu.

Bugu da kari, akwai kuma zargin harkalla a shirin samar da takin zamani na fadar shugaban kasa.

Shugaba Buhari ya kadamar da shirin na (PFI)  a watan Disambar 2016 bisa yakinin kara karfafa sarrafa takin zamani a cikin kasar nan.

Sai dai, abin takaici cin hanci da rashawa ya bulla a cikin shirin, inda hakan ya haifar da rubuce-rubucen korafi kan zargin wasu jam’ian da ke a cikin shirin kan karkatar da kudaden da aka zuba don samar da takin zamani, da suka kai yawan Naira biliyan 300

Hakan ya tilasta gwamnatin tarayya sake yiwa shirin garambawul.

Kusan shekaru biyu ke nan zuwa yanzu, shirin ya zama tamkar na jeka na yi ka, inda takin zaman ya zamowa maomna kasar nan, musamman kananan manoma tamkar Gwal, ganin cewa farashin Buhu daya ya haura Naira 25,000.

Mafitar akan wannan matslar kamar yadda shugaban manoma na gasakiya na kasa Architect Kabiru Ibrahim, dole ne gwamnati tarayya mai zuwa ta yi dukkan mai yuwa don ganin shirye-shiryen sun ci gaba da daorewa

Ibrahim ya kuma shawarci zababben shugaban  kaar mai jiran Gado Boal Tinubu da ya nada minitan aikin gona da raya karkara bisa cancanta wanda kuma ya san yadda daukacin hukomomin aikin noma za su iya gudanar da yyukan su yadda ya kamata.

Buhari
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

May 31, 2026
Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
Noma Da Kiwo

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

May 31, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Noma Da Kiwo

IAR Ta Fara Horas Da Malaman Gona Don Fuskantar Daminar Bana

May 24, 2026
Next Post
Ridi, Citta, Zoborodo Na Kan Gaba A Jerin Amfanin Gonan Da Ake Fitar Wa A Tashar Apapa

Ridi, Citta, Zoborodo Na Kan Gaba A Jerin Amfanin Gonan Da Ake Fitar Wa A Tashar Apapa

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.