• English
  • Business News
Friday, October 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Fitar Da Rahoton Take Hakkin Dan Adam A Amurka A Shekarar 2022

by CMG Hausa
3 years ago
Sin

Yau ne, ofishin yada labarai na majalisar gudanarwar kasar Sin ya fitar da rahoton take hakkin dan Adam a Amurka a shekarar 2022.

Rahoton ya ce, shekarar ta 2022 ta shaida wani gagarumin koma baya ga hakkin dan Adam na Amurka.

  • Girgizar Kasa Ta Kashe Mutum 7, Mutane 60 Sun Bace A Kasar Ecuador 

Ya kara da cewa, a Amurka, kasar da ke yiwa kanta lakabi da “mai kare hakkin da-adam”, cututtuka masu tsanani kamar siyasar kudi, da nuna wariyar launin fata, da matsalar harbin bindiga, da yadda ’yan sanda ke cin zarafin jama’a, da bambanci tsakanin masu arziki da talakawa sun yi kamari.

A cewar rahoton, dokoki na kare hakkin dan Adam, da na shari’a, sun fuskanci mummunan koma-baya, wanda ke kara tauye hakki da ’yancin Amurkawa.

Ranar 27 ga wata, rana ce ta matukar bakin ciki ga wasu iyalan Amurkawa. A wannan rana da safe, ’yan shekaru tara 3 da wasu baligai 3 sun rasa rayukansu cikin harbe-harben da aka yi a makarantar firamare na birnin Nashville da ke jihar Tennessee. Mafarki maras dadi ya sake abkuwa. Ba shakka Amurka ta gamu da matsala.

LABARAI MASU NASABA

Sojojin Ruwan Sin Za Su Gudanar Da Aikin Sintiri A Zirin Tekun Aden Da Yankin Tekun Somaliya

CMG Ya Kaddamar Da Shirin “Dabarun Tallata Kayayyakin Sin” A Tafarkin Gina Kasa Bisa Hadin Gwiwa

Yau Talata kasar Sin ta gabatar da rahoto kan yadda Amurka ta keta hakkin dan Adam a shekarar 2022, wanda ya bayyana wa duniya gaskiyar Amurka.

Rahoton ya yi karin bayani kan yadda aka kara keta hakkin jama’ar Amurka da lalata ’yancinsu a shekarar bara da ta gabata. Amurka ta samu koma baya wajen kiyaye hakkin dan Adam. Ban da haka kuma, rahoton ya ce, Amurka, kasa ce da ta samun harbe-harben bindiga a makarantu. A shekarar 2022 kawai, yawan harbe-harben da aka yi a makarantun Amurka ya kai 302, wanda ya kafa tarihi tun bayan shekarar 1970. Harbe-harben bindiga sun zama babban dalilin da ya haifar da mutuwar kananan yara a Amurka.

Ba a tabbatar da tsaron lafiyar al’ummar Amurka ba, yayin da masu kudi suka yi amfani da kudinsu cikin zabe. Matsalar nuna bambancin launin fata ta kara yin kamari, yayin da gibin da ke tsakanin masu kudi da matalauta yake karuwa. Amurka ta gaza kiyaye hakkin dan Adam a gida. Kuma gwiwar Amurkawa ta sanyaya dangane da salon demokuradiyya da hakkin dan Adam na kasar duka. Amma kuma ’yan siyasar Amurka sun ci gaba da sukar wa wasu kasashe.

Salon hakkin dan Adam na Amurka, mafarki ne mafi rashin dadi na Amurkawa, da ma na al’ummomin kasa da kasa. (Mai fassarawa: Ibrahim, Tasallah Yuan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sojojin Ruwan Sin Za Su Gudanar Da Aikin Sintiri A Zirin Tekun Aden Da Yankin Tekun Somaliya
Daga Birnin Sin

Sojojin Ruwan Sin Za Su Gudanar Da Aikin Sintiri A Zirin Tekun Aden Da Yankin Tekun Somaliya

October 10, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Shirin “Dabarun Tallata Kayayyakin Sin” A Tafarkin Gina Kasa Bisa Hadin Gwiwa
Daga Birnin Sin

CMG Ya Kaddamar Da Shirin “Dabarun Tallata Kayayyakin Sin” A Tafarkin Gina Kasa Bisa Hadin Gwiwa

October 10, 2025
Sin Za Ta Fara Cajin Kudi Na Musamman Ga Jiragen Ruwan Amurka
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Fara Cajin Kudi Na Musamman Ga Jiragen Ruwan Amurka

October 10, 2025
Next Post
Buhari Ya Kaddamar Da Fara Hakar Danyen Mai A Jihar Nasarawa

Buhari Ya Kaddamar Da Fara Hakar Danyen Mai A Jihar Nasarawa

LABARAI MASU NASABA

A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho

Birnin Tarayya Zai Taimaka Da Tara Kudin Shiga Daga Fannin Da Bai Shafi Mai Ba — Dantsoho

October 10, 2025
Sojojin Ruwan Sin Za Su Gudanar Da Aikin Sintiri A Zirin Tekun Aden Da Yankin Tekun Somaliya

Sojojin Ruwan Sin Za Su Gudanar Da Aikin Sintiri A Zirin Tekun Aden Da Yankin Tekun Somaliya

October 10, 2025
peter

Peter Obi Ya Bukaci INEC Ta Tabbatar Da Shaidar Karatun Dan Takara Kafin Shiga Zabe

October 10, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Shirin “Dabarun Tallata Kayayyakin Sin” A Tafarkin Gina Kasa Bisa Hadin Gwiwa

CMG Ya Kaddamar Da Shirin “Dabarun Tallata Kayayyakin Sin” A Tafarkin Gina Kasa Bisa Hadin Gwiwa

October 10, 2025
Jonathan

Maƙiyan Jonathan Ne Kaɗai Za Su Zuga Shi Ya Fito Takara A 2027 – Oshiomhole

October 10, 2025
Sin Za Ta Fara Cajin Kudi Na Musamman Ga Jiragen Ruwan Amurka

Sin Za Ta Fara Cajin Kudi Na Musamman Ga Jiragen Ruwan Amurka

October 10, 2025
Majalisa Na Duba Yiwuwar Amincewa Da Gudanar Da Zaɓen 2027 A Rana Ɗaya

Majalisa Na Duba Yiwuwar Amincewa Da Gudanar Da Zaɓen 2027 A Rana Ɗaya

October 10, 2025
Kasar Sin Ta Samu Manyan Nasarori A Fannin Inganta Walwalar Yara Da Tsoffi Cikin Shekaru 5 Da Suka Gabata  

Kasar Sin Ta Samu Manyan Nasarori A Fannin Inganta Walwalar Yara Da Tsoffi Cikin Shekaru 5 Da Suka Gabata  

October 10, 2025
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

2027: INEC Ta Nemi A Gaggauta Amincewa Da Ƙudirin Sake Fasalin Tsarin Zaɓe

October 10, 2025
Sin Ta Gabatar Da Shawarwari Shida Game Da Karfafa Tsarin Shari’a Da Inganta Shugabanci A Duniya

Sin Ta Gabatar Da Shawarwari Shida Game Da Karfafa Tsarin Shari’a Da Inganta Shugabanci A Duniya

October 10, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.