• English
  • Business News
Thursday, October 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Za Ta Inganta Matakan Tunkarar Barkewar Cututtuka Masu Yaduwa

by CGTN Hausa
1 year ago
Sin

Hukumomin lafiya na kasar Sin, sun gabatar da sabbin matakan tabbatar da karfafa aikin tunkarar barkewar cututtuka masu yaduwa.

Bisa wani yunkuri na hadin gwiwa tsakanin hukumar kandagarki da dakile yaduwar cututtuka da hukumar lafiya ta kasar Sin, matakan sun bayyana cewa, tawagogin kai agajin gaggawa domin dakilewa da kandagarkin cututtuka masu yaduwa, za su kunshi tawagar kwararru da cibiyoyin kandagarkin yaduwar cututtuka na tafi da gidanka.

  • Xi Jinping Ya Amsa Wasikar Shugaban Jami’Ar Kean Ta Amurka
  • Samun Bunkasuwa Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

Wadannan tawagogi sun kunshi maaikatan agaji na gaggawa da kwararrun jamiai da kuma maaikatan kula da hidimomi da jigilar kayayyaki.

Matakan sun kuma bayyana cewa, kwararrun jamian na nufin kwararru a bangarorin da suka shafi nazarin yanayin yaduwar cututtuka tsakanin mutane da na gwaje-gwaje da bayar da jinya da fasahar sadarwa da nazarin halayyar dan adam.

Haka zalika sun bayyana cewa, akwai bukatar karfafa ayarin masu kai daukin gaggawa, tun daga matakin kasa zuwa na larduna, domin inganta baki dayan karfin kasar na tunkara da dakile barkewar cututtuka masu yaduwa. (Mai fassara: Faiza Mustapha)

LABARAI MASU NASABA

Wane Ci Gaba Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Gaza Ta Haifar?

Alkaluman Jin Ra’ayi na CGTN Sun Shaida Amincewar Al’umma Da Karfin Tattalin Arzikin Kasar Sin

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Wane Ci Gaba Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Gaza Ta Haifar?
Daga Birnin Sin

Wane Ci Gaba Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Gaza Ta Haifar?

October 16, 2025
Alkaluman Jin Ra’ayi na CGTN Sun Shaida Amincewar Al’umma Da Karfin Tattalin Arzikin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Alkaluman Jin Ra’ayi na CGTN Sun Shaida Amincewar Al’umma Da Karfin Tattalin Arzikin Kasar Sin

October 16, 2025
Masu Bincike Na Sin Sun Kera Wani Dan Karamin Mutum Mutumin Hannu Da Zai Taimaka Wajen Gwaje-wajen Kimiyya
Daga Birnin Sin

Masu Bincike Na Sin Sun Kera Wani Dan Karamin Mutum Mutumin Hannu Da Zai Taimaka Wajen Gwaje-wajen Kimiyya

October 16, 2025
Next Post
Cikin Shekara 1, An Kashe Ƴan Ta’adda 9,303, Kusan 10,000 Sun Miƙa Wuya

Cikin Shekara 1, An Kashe Ƴan Ta'adda 9,303, Kusan 10,000 Sun Miƙa Wuya

LABARAI MASU NASABA

Wane Ci Gaba Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Gaza Ta Haifar?

Wane Ci Gaba Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Gaza Ta Haifar?

October 16, 2025
Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa

Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa

October 16, 2025
Alkaluman Jin Ra’ayi na CGTN Sun Shaida Amincewar Al’umma Da Karfin Tattalin Arzikin Kasar Sin

Alkaluman Jin Ra’ayi na CGTN Sun Shaida Amincewar Al’umma Da Karfin Tattalin Arzikin Kasar Sin

October 16, 2025
Masu Bincike Na Sin Sun Kera Wani Dan Karamin Mutum Mutumin Hannu Da Zai Taimaka Wajen Gwaje-wajen Kimiyya

Masu Bincike Na Sin Sun Kera Wani Dan Karamin Mutum Mutumin Hannu Da Zai Taimaka Wajen Gwaje-wajen Kimiyya

October 16, 2025
Tinubu

Shugaban Ƙasa Zai Sake Nazari Kan Mutanen Da Aka Yi Wa Afuwa

October 16, 2025
Xi Jinping Ya Yi Kira Da a Kara Horar Da Kwararrun Masana A Fannin Aikin Gona

Xi Jinping Ya Yi Kira Da a Kara Horar Da Kwararrun Masana A Fannin Aikin Gona

October 16, 2025
Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

October 16, 2025
Shugabannin Kasashe Da Dama Sun Yaba Wa Sin Kan Gudummawar Da Ta Bayar A Fannin Tabbatar Da Daidaiton Jinsi

Shugabannin Kasashe Da Dama Sun Yaba Wa Sin Kan Gudummawar Da Ta Bayar A Fannin Tabbatar Da Daidaiton Jinsi

October 16, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisar Dattawa Ta Amince Da Amupitan A Matsayin Shugaban INEC

October 16, 2025
Ɗaga Matsayin Dangantakar Zambia Da Sin Ya Haifar Da Manyan Nasarori

Ɗaga Matsayin Dangantakar Zambia Da Sin Ya Haifar Da Manyan Nasarori

October 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.