ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Samun Bunkasuwa Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

by CGTN Hausa
2 years ago
Muhalli

Ranar 5 ga watan Yuni ita ce ranar Muhalli ta Duniya. Ta hanyar kare muhalli ne kawai za mu iya kula da gidanmu wato duniyarmu, hakan ya kasance ra’ayi daya da dukkan bil Adama suka cimma. Ta yaya za a daidaita dangantakar dake tsakanin kiyaye muhalli da kuma ci gaban tattalin arziki da zamantakewa? Kasashen duniya suna binciko hanyoyi daban daban. Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gabatar da manufar samun bunkasuwa ba tare da gurbata muhalli ba, wadda ta zama muhimmiyar ka’ida ga kasar Sin wajen kafa sabon tsarin ci gaba a sabon zamani.

Abin da ake kira “Samun bunkasuwa ba tare da gurbata muhalli ba” a cikin kalaman Xi yana nufin cewa, bunkasuwar tattalin arziki bai dogara ne kan karuwar GDP kawai ba, dole ne a kula da dangantakar dake tsakanin bunkasuwar tattalin arziki da kuma kare muhalli yadda ya kamata, da kuma kafa ra’ayin cewa, kare yanayin muhalli shi ne kyautata karfin samar da kayayyaki, kyautata yanayin muhalli shi ne raya karfin samar da kayayyaki. Ba za a taba sadaukar da muhalli don samun ci gaban tattalin arziki na wucin gadi ba.

  • Sin Tana Son Yin Aiki Tare Da Hukumar IAEA Don Tabbatar Da Shawarar Ci Gaban Duniya Da Shawarar Tsaron Duniya
  • Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba A Bangaren Kyautata Muhallin Halittu

Alkaluma sun nuna cewa, fadin yankunan bishiyoyin da kasar Sin ta dasa ya zama na farko a duniya, kuma Sin kasa ce da ta fi saurin karuwar albarkatun gandun daji mafi yawa a duniya. Matsakaicin karuwar yawan makamashin da kasar Sin take amfani da shi a shekara-shekara ya kai 3%, amma matsakaicin karuwar tattalin arzikinta ya wuce 6% a kowace shekara, kuma yawan makamashin da take amfani ya ragu da 26.4%. Kasar Sin ta zama daya daga cikin kasashen da aka fi samun saurin raguwar makamashin da ake amfani da shi a duniya. A shekarar 2023, saurin karuwar wutar lantarki da kasar Sin ta samu daga makamashin da ake iya sabuntawa, alal misali hasken rana da iska, ya fi na baki dayan kasashen G7 yawa fiye da sau hudu, kuma ya ninka fiye da sau biyu idan aka kwatanta da na sauran kasashen duniya baki daya.

ADVERTISEMENT

Achim Steiner, shugaban hukumar kula da shirin raya kasashe ta MDD wato UNDP, ya bayyana cewa, “Muna son samun ci gaba ba tare da fitar da yawan hayakin iskar Carbon mai dumama yanayi da kuma gurbata muhalli ba, wanda zai kunshi kowa. Kasar Sin ta baiwa kanta wata dama a wannan fannin, har ma ta ba duniya wata damar kara fahimtar yadda za a raya tattalin arzikin duniya ba tare da gurbata muhalli ba.”

 

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Muhalli
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

MASU ALAKA

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje
Daga Birnin Sin

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Next Post
Hajjin Bana: NDLEA Ta Kama Maniyyata Dauke da Hodar Iblis A Legas

Hajjin Bana: NDLEA Ta Kama Maniyyata Dauke da Hodar Iblis A Legas

LABARAI MASU NASABA

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.