• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ta Yaya Mamallakin Facebook Da WhatsApp Suke Samun Kudi?

by Ibrahim Sabo
3 years ago
in Labarai
0
Ta Yaya Mamallakin Facebook Da WhatsApp Suke Samun Kudi?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Bari mu fara da wasu tambayoyi da aka dade ana yi. – Ina Data din da muke saya a Kamfanonin MTN/Airtel Glo, 9 Mobile suke tafiya? – Ta yaya Facebook da WhatsApp da sauran Social Media Platforms suke samun kudi? – A ina manyan kamfanonin yanar Gizo suke samun kudi? Menene ribar kamfanonin sadarwa?

Wadannan ba sababbin tambayoyi ba ne amma suna yawan shige wa mutane duhu, musamman a wannan lokacin da al’amuransu suke sake ruruwa a kullum a duniya.

  • Kasar Sin Ta Mika Wasu Takardun Amincewa Da Yarjejeniyoyi Biyu Ga ILO
  • Yadda ‘Yan Bindiga Suka Hallaka Ma’aikata Hudu Da ‘Yansanda Biyu A Kamfanin Sarrafa Tasa

A mafi yawan lokuta ana kuskuren fahimtar yadda al’amuran yanar gizo da sadarwa suke, musamman ma idan ka dauki tambaya ta farko da ke sama ko kuma ta biyu.

Idan muka dauki tambaya ta farko. Ina Data din da muke saya a kamfanonin MTN, Airtel Glo, da 9 Mobile suke tafiya?

To Data din da muke saya a kamfanonin MTN, Airtel ko Glo da sauransu ba ta da bambanci da fetir din da ake sa wa mota ko inji; duk daga karshe iska yake bi, to ita ma data din haka ne.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta ÆŠaya A Kogi

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

Idan ka sayi fetir ka zuba a inji kuma ka tayar, ka yi amfani da shi, daga karshe idan ka bude tankin za ka ga babu komai, to haka Data din waya yake.

Kawai ana sayarwa ne saboda hanyar samun kudi, kamar dai yadda ake sayar da fetir don samun kudi.

Don haka, a iska yake tafiya kai kadai kake amfanarta kamar dai fetir din injinka ko mota.

Ta Yaya Facebook da WhatsApp da Sauran Social Media Platforms Suke Samun Kudi? Kamfanonin Facebook, WhatsApp, Telegram, Google, Instagram da sauransu suna samun kudi ne ta hanyoyi da dama. Mafi yawan hanyoyin a bayyane suke wato tallace-tallace.

Facebook, Instagram, Twitter, LinkedIn, TikTok da sauransu suna samun kudi ta hanyar tallace-tallace wato adbertisements.

WhatsApp ba ya saka talla, amma yana samun kudi ta hanyar ‘yan kasuwa ko debelopers din da suke subscription na seta automatic messages dinsa.

Telegram ba ya saka talla, yana samun kudi ta hanyar bot din da mutane suke subscription wajen saitawa kusan irin na WhatsApp.

Wikipedia ba ya talla, babbar hanyar samun kudinsa shi ne donation, wato mutane da kamfanoni suna zuba musu abin da suka samu don nuna jindadinsu, Google yana daga cikin manyan donors dinshi.

Google yana talla ta hanyoyi da dama, kamar Google AdWords ko AdSense ko SEM da sauran hanyoyinsu na subscriptions.

YouTube yana talla ta hanyar Google AdSense saboda a karkashin kamfanin Google yake. Wasu suna tunanin Data din mutane YouTube yake sarrafawa ya samu kudi, a’a ba haka batun yake ba. —Yahoo yana talla, shi ma yana amfani da Google AdSense.

Paystack, PayPal, Flutterwabe da sauransu ba sa talla, suna samun kudi ne ta hanyar cajarka idan ka yi transaction.

A takaice, babu wani kamfani da ke zuke maka Data din da kake saya a kamfanin kamfanonin sadarwar nan.

Data dinka tana karewa ne kawai saboda ka sake saya, kamar dai yadda na bayar da misali da fetir.

A Ina Manyan Kamfanonin Yanar Gizo Suke Samun Kudi?

To kamar dai abin da na rubuta a sama, haka yake.

A yanzu shafukan yanar gizo suna samun kudi ne ta hanyoyi da dama, amma dai tun daga manyan shafukan har kanana yawanci tallace-tallace ne.

Hanya ta biyu kuma suna amfani da subscriptions din users dinsu ne, wato kamar yadda muke subscription na sayen ‘domain name’ da sauransu, ko kuma subscription na upgrading din account kamar yadda LinkedIn yake yi.

Hanya ta uku wasu kuma suna sayar da kayayyakinsu, kamar Amazon, sannan su ma suna karban transaction charges kamar yadda ake yi a Stackplaza, da Jumia da sauransu.

Sannan kamar Wikipedia shi ma hanya ta biyunsa shi ne sayar da T-Shirt mai tambarinsa wanda mabiyansa suke saya.

Hanya ta hudu kuma wasu suna harkar bayan fage, wato akwai abubuwan da ba su dace ba wanda gwamnati take sa ido a kai kamar sayar da bayanan mutane da sauransu.

Menene Ribar Kamfanonin Sadarwa? To ribar kamfanonin sadarwa irin su MTN da Airtel sayar da katin kira da Data din browsing da suke yi, haka nan sayar da layuka da sauran serbices dinsu.

Ko a yanzu Data bendors ba karamin kudi suke samu ba, to ballantana shi kuma kamfanin.

Idan ka sayi katin kira ya tafi a iska, haka ma Data dinka ta tafi a iska. Lokacin da ake 2go an dauka Data suke sarrafa wa, a’a ta hanyar ‘Go credits’ din da muke saya ne mu yi chatting rooms.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: FacebookKimiyya Da FasahaWhatsApp
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Bijilanti Sun Kashe Malamin Makarantar Allo A Kano

Next Post

Kwamishinan Tambuwal Ya Sauya Sheka Daga PDP Zuwa APC

Related

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta ÆŠaya A Kogi
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta ÆŠaya A Kogi

26 minutes ago
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi
Labarai

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

2 hours ago
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja
Labarai

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

5 hours ago
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?
Da É—umi-É—uminsa

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don YaÆ™ar ‘Yan Ta’adda

6 hours ago
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 
Labarai

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

6 hours ago
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi
Labarai

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

7 hours ago
Next Post
Kwamishinan Tambuwal Ya Sauya Sheka Daga PDP Zuwa APC

Kwamishinan Tambuwal Ya Sauya Sheka Daga PDP Zuwa APC

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta ÆŠaya A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta ÆŠaya A Kogi

May 15, 2025
Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

May 15, 2025
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

May 15, 2025
NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

May 15, 2025
Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

May 15, 2025
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

May 15, 2025
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don YaÆ™ar ‘Yan Ta’adda

May 15, 2025
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

May 15, 2025
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

May 15, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Mutane 200 A Mazaɓa Ta A Zamfara – Ɗan Majalisar Tarayya

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.