• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tattalin Arzikin Teku Zai Samar Da Aiki Miliyan 350 Da Dala Tiriliyan 2.5 – NIMASA

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Nimasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Ruwa ta Nijeriya (NIMASA) ta ce, ‘yan Nijeriya mutum miliyan 350 za su samu cin gajiyar samun damar ayyukan yi da kasuwancin dala tiriliyan 2.5 a duk shekara muddin aka yi amfani da harkokin tattalin arzikin cikin tekunan ruwa yadda ya dace.

Daraktan gudanarwa NIMASA, Bashir Jamoh, shi ne ya shaida hakan a Jihar Legas yayin wani taron horaswa da cibiyar bayar da hoto ta kasa da kasa ta shirya da hadin guiwar hukumar ga ‘yan jarida, ma’aikatan jiragen ruwa da kuma jami’an tsaron tashoshin jiragen ruwa.

  • ‘Yan Adawa Sun Dana Wa Ministar Mata Tarko – Gwamnatin Kaduna
  • Dokar Fallasa Barayin Gwamnati Na Nan Daram – Gwamnatin Tarayya

Da yake magana dangane da makoma a nan gaba, Jamoh ya kara da cewa akwai bukatar tabbatar da tsaro a mashigar tekun Guinea (GOG), yana mai cewa ta hakan na da muhimmanci ga ci gabab tattalin arziki ma’adinan ruwa da kuma kasashen da ke gabar teku a yankin.

Ya tabbatar da cewa, Nijeriya za ta yi duk mai yuwuwa wajen kare iyakarta da GOG.

“Dole ne gwamnatin tarayya ta bullo da tsare-tsaren kasafin kudi da za su taimaka wa fannin ci gaba. Tattalin arzikin halittun da ke cikin tekuna za su iya samar da ayyukan yi guda miliyan 350 da tara dala tiriliyan 2.5 a duk shekara, don haka akwai bukatar Nijeriya ta sanya himma a wannan bangaren domin tabbatar da an ci gajiyasa yadda ya dace.

Labarai Masu Nasaba

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

“Aikin gidajen yada labarai ne wayar wa ‘yan Nijeriya kai dangane da muhimmanci da fa’idar da ke tattare da tattalin arzikin halittun da ke cikin tekunan ruwa, kuma ‘yan jarida ne za su maida hankali ga kasashen duniya,” Jamoh ya shaida.

Daga bisani, ya yi kira ga ‘yan jarida da su daina yada munanan rahotonni a kan filayen jiragen ruwa da kuma mashigar iyakar Guinea.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

CIIE Ta Bude Sabbin Damammaki Na Bunkasa Harkokin Cinikayya Tsakanin Sin Da Afirka

Next Post

Kasar Sin Na Adawa Da Duk Wani Abu Da Zai Yi Illa Ga Fararen Hula Da Keta Dokokin Kasa Da Kasa

Related

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya
Manyan Labarai

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

2 hours ago
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC
Labarai

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

5 hours ago
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi
Labarai

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

5 hours ago
Daurarru
Labarai

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

15 hours ago
Wutar lantarki
Labarai

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

17 hours ago
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka
Labarai

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

18 hours ago
Next Post
Kasar Sin Na Adawa Da Duk Wani Abu Da Zai Yi Illa Ga Fararen Hula Da Keta Dokokin Kasa Da Kasa

Kasar Sin Na Adawa Da Duk Wani Abu Da Zai Yi Illa Ga Fararen Hula Da Keta Dokokin Kasa Da Kasa

LABARAI MASU NASABA

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.