• English
  • Business News
Friday, August 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tattaunawa Game Da Wankan Jego (2)

by Bilkisu Tijjani
1 year ago
in Rahotonni
0
Tattaunawa Game Da Wankan Jego (2)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu

Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki

Lokaci ne na kula da jariri ba don wanka jego ba, da yanzu watakila mutum ko ganuwa ba zai yi ba ballantana ya dauki kansa a hoto. Domin kuwa kaina ya mole a lokacin da ake ciro ni daga cikin mahaifiyata. Amma cikin ikon Allah, kaka ta Ita ta rika gyara kan nan, tana gasa shi har sai da ya koma inda yake. Haka nan ana haifar yaro ya zo da matsalar cibi. Wato cibiya ta ki faduwa, su manya sun san yadda ake yi don ta fadi da sauri, idan ba ka bari an yi wa yaro ba zai cutu.

Lokaci ne na gyara, lokacin haihuwa gaban mace yana karuwa, wani lokacin ma sai an yanka wajen don yaro ya samu kofar fita wadatacciya. Su manyan mu sun san duk wata dabara da ake yi don gyaran wajen da kuma mayar masa da armashinsa don jin dadin maigida. Idan ba a yi haka ba, to kai ma ba za ka ji dadin saduwa ba.

  • Abubuwan Da Za Su Taimaka Wa Mai Azumi Ya Kasance Cikin Koshin Lafiya
  • Kula Da Fata Mai Maiko Da Ke Bata Kwalliya

 Lokaci ne na inganta lafiya a wannan lokacin ne ake ba wa uwargida duk wani nau’in abinci irin su sabaya, kunu, da sauran su don kara mata lafiya, da kara lafiyar mama don yaro ya samu ya sha. Ina da sani akan wannan, za ku ga wadanda suka haihu ba a Nijeriya ba suna samun matsaloli da dama kamar rashin ruwan mama wanda yaro zai sha kuma yana da kyau yaro kar ya fara da komai sai da ruwan nonon babarsa saboda yana da amfani sosai a jikinsa.

Lokaci ne na hutu, bayan haihuwa mace tana bukatar hutu. Hutu daga kicin, daga hidimar gida, da sauransu. Idan ba ta samu hutun da ya dace ba, to za ta iya lalacewa, jikinta ya sakwarkwace kamar tsohuwar mota musamman ma idan haihuwa ta zo da CS. Dole ta huta, dole a kula da ita.

Illolin tafiya gida wanka Jego

Yana bude kofofin matsala bincike da bayanai na masana matsalolin aure ya tabbatar da cewa da yawa daga cikin maza wanda su kan tsinci kansu a cikin matsalar neman mata banza ya samo asali ne a lokacin da matan su suka tafi gida wankan jego.

Wani namijin ko da baya harkar banza, ganin ya samu sarari, ya kan dauki sabbin dabi’o’i irin su neman mata, shaye-shaye da sauran su.

Rashin samun mai kulawa da shi, kamar abin da ya shafi abincinsa, da sauran hidimomi, ya kan sa ya nema ta hanyar da bai dace ba.

Wani ma daga nan yake koyon dabi’ar zuwa hira majalisa ko zuwa gidajen kallo da sauran su.

Haka nan zuwa jego gida, yana haifar da zargi, domin kuwa, ita uwangida da zarar ta ga canji, za ta fara kawo abubuwa akanta, daga karshe sai ta rika zargin ya shiga cikin zamantakewar.

Bugu da kari, yana haifar da rashin lafiya, mata da yawa sun kamu da ciwon sanyi da ciwon hawan jini a sakamakon wanka jego. Yanayin wanka yana sanya jini ya hau. Don haka ma likitoci da dama suke hanawa. Amma idan da za a yi da kyau, to za a iya toshe wannan matsala.

za mu ci gaba mako zuwa idan Allah ya kai mu


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kane Ya Samu Rauni A Kafarsa Ana Gab Da Buga Wasa Tsakanin Ingila Da Brazil

Next Post

Tarihin Hadejia Da Sarakunanta (6)

Related

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu
Rahotonni

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu

2 weeks ago
Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki
Rahotonni

Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki

2 weeks ago
Fyade
Rahotonni

Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 4.3 A Kullum Don Ciyar Da Wadanda Ke Jiran Hukuncin Kisa

3 weeks ago
APC
Manyan Labarai

2027: Gangamin ‘Yan Adawa Ya Sa APC Fafutukar Neman Mafita

3 weeks ago
Majalisar Dokokin Nijeriya Ta Sanar Da Dakatar Da Ayyukanta Saboda Alhinin Rasuwar Buhari
Labarai

Na Shiga Aikin Soja Domin Gujewa Yin Auren Fari Da Ƙuruciya — Buhari

4 weeks ago
Ko Yanzu Tinubu Ya Yi Rawar Gani, Kuma Yana Ƙoƙari Sosai – Buhari
Rahotonni

Muhimman Abubuwa 10 Da Kowa Zai So Ya Sani Game Da Marigayi Shugaban Ƙasa Buhari

4 weeks ago
Next Post
Tarihin Hadejia Da Sarakunanta (6)

Tarihin Hadejia Da Sarakunanta (6)

LABARAI MASU NASABA

Mamakon Ruwan Sama A Wasu Jihohi Na Barazana Ga Harkokin Yau Da Kullum

Mamakon Ruwan Sama A Wasu Jihohi Na Barazana Ga Harkokin Yau Da Kullum

August 8, 2025
Buƙatar Katange Iyakokin Nijeriya Don Tabbatar Da Tsaro 

Buƙatar Katange Iyakokin Nijeriya Don Tabbatar Da Tsaro 

August 8, 2025
Faɗace-Faɗacen Daba Da Ƙwacen Waya A Kano Ya Ɗauki Sabon Salo

Faɗace-Faɗacen Daba Da Ƙwacen Waya A Kano Ya Ɗauki Sabon Salo

August 8, 2025
Barcelona Ta Tube Ter Stergen Daga Mukaminsa Na Kaftin Din Kungiyar 

Barcelona Ta Tube Ter Stergen Daga Mukaminsa Na Kaftin Din Kungiyar 

August 7, 2025
Tallafin Kammala Makarantun Share Fagen Shiga Firamare Na Gwamnatin Kasar Sin Zai Amfani Mutane Kimanin Miliyan 12

Tallafin Kammala Makarantun Share Fagen Shiga Firamare Na Gwamnatin Kasar Sin Zai Amfani Mutane Kimanin Miliyan 12

August 7, 2025
Kauyuka 30 Sun Yi Zanga-zanga Kan Ta’addancin ‘Yan Bindiga A Zamfara

Kauyuka 30 Sun Yi Zanga-zanga Kan Ta’addancin ‘Yan Bindiga A Zamfara

August 7, 2025
Cinikayyar Kayayyaki a Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.5 Cikin 100 Cikin Watanni 7 Na Farkon Shekarar Nan

Cinikayyar Kayayyaki a Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.5 Cikin 100 Cikin Watanni 7 Na Farkon Shekarar Nan

August 7, 2025
Amurka Ta Fara Girbar Sakamakon Kare-Karen Haraji

Amurka Ta Fara Girbar Sakamakon Kare-Karen Haraji

August 7, 2025
Tsoffin Kansilolin APC Sun Yi Zanga-zangar Nesanta Kansu Da Maganganun Abdullahi Abbas 

Tsoffin Kansilolin APC Sun Yi Zanga-zangar Nesanta Kansu Da Maganganun Abdullahi Abbas 

August 7, 2025
Neja

Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Jihohin Makwabta, Ya Kara Ta’azzarar Rashin Tsaro A Neja – Bago

August 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.