• English
  • Business News
Friday, July 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tattaunawa Game Da Wankan Jego (2)

by Bilkisu Tijjani
1 year ago
in Rahotonni
0
Tattaunawa Game Da Wankan Jego (2)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Sarkakiyar Da Ke Tattare Da Zaben 2027 Da Yadda Za Ta Kaya

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

Lokaci ne na kula da jariri ba don wanka jego ba, da yanzu watakila mutum ko ganuwa ba zai yi ba ballantana ya dauki kansa a hoto. Domin kuwa kaina ya mole a lokacin da ake ciro ni daga cikin mahaifiyata. Amma cikin ikon Allah, kaka ta Ita ta rika gyara kan nan, tana gasa shi har sai da ya koma inda yake. Haka nan ana haifar yaro ya zo da matsalar cibi. Wato cibiya ta ki faduwa, su manya sun san yadda ake yi don ta fadi da sauri, idan ba ka bari an yi wa yaro ba zai cutu.

Lokaci ne na gyara, lokacin haihuwa gaban mace yana karuwa, wani lokacin ma sai an yanka wajen don yaro ya samu kofar fita wadatacciya. Su manyan mu sun san duk wata dabara da ake yi don gyaran wajen da kuma mayar masa da armashinsa don jin dadin maigida. Idan ba a yi haka ba, to kai ma ba za ka ji dadin saduwa ba.

  • Abubuwan Da Za Su Taimaka Wa Mai Azumi Ya Kasance Cikin Koshin Lafiya
  • Kula Da Fata Mai Maiko Da Ke Bata Kwalliya

 Lokaci ne na inganta lafiya a wannan lokacin ne ake ba wa uwargida duk wani nau’in abinci irin su sabaya, kunu, da sauran su don kara mata lafiya, da kara lafiyar mama don yaro ya samu ya sha. Ina da sani akan wannan, za ku ga wadanda suka haihu ba a Nijeriya ba suna samun matsaloli da dama kamar rashin ruwan mama wanda yaro zai sha kuma yana da kyau yaro kar ya fara da komai sai da ruwan nonon babarsa saboda yana da amfani sosai a jikinsa.

Lokaci ne na hutu, bayan haihuwa mace tana bukatar hutu. Hutu daga kicin, daga hidimar gida, da sauransu. Idan ba ta samu hutun da ya dace ba, to za ta iya lalacewa, jikinta ya sakwarkwace kamar tsohuwar mota musamman ma idan haihuwa ta zo da CS. Dole ta huta, dole a kula da ita.

Illolin tafiya gida wanka Jego

Yana bude kofofin matsala bincike da bayanai na masana matsalolin aure ya tabbatar da cewa da yawa daga cikin maza wanda su kan tsinci kansu a cikin matsalar neman mata banza ya samo asali ne a lokacin da matan su suka tafi gida wankan jego.

Wani namijin ko da baya harkar banza, ganin ya samu sarari, ya kan dauki sabbin dabi’o’i irin su neman mata, shaye-shaye da sauran su.

Rashin samun mai kulawa da shi, kamar abin da ya shafi abincinsa, da sauran hidimomi, ya kan sa ya nema ta hanyar da bai dace ba.

Wani ma daga nan yake koyon dabi’ar zuwa hira majalisa ko zuwa gidajen kallo da sauran su.

Haka nan zuwa jego gida, yana haifar da zargi, domin kuwa, ita uwangida da zarar ta ga canji, za ta fara kawo abubuwa akanta, daga karshe sai ta rika zargin ya shiga cikin zamantakewar.

Bugu da kari, yana haifar da rashin lafiya, mata da yawa sun kamu da ciwon sanyi da ciwon hawan jini a sakamakon wanka jego. Yanayin wanka yana sanya jini ya hau. Don haka ma likitoci da dama suke hanawa. Amma idan da za a yi da kyau, to za a iya toshe wannan matsala.

za mu ci gaba mako zuwa idan Allah ya kai mu


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kane Ya Samu Rauni A Kafarsa Ana Gab Da Buga Wasa Tsakanin Ingila Da Brazil

Next Post

Tarihin Hadejia Da Sarakunanta (6)

Related

jam'iyyu
Rahotonni

Sarkakiyar Da Ke Tattare Da Zaben 2027 Da Yadda Za Ta Kaya

4 weeks ago
Jego
Rahotonni

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

1 month ago
Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci
Rahotonni

Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci

1 month ago
Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno
Rahotonni

Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno

1 month ago
Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi
Rahotonni

Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi

1 month ago
Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar
Rahotonni

Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar

2 months ago
Next Post
Tarihin Hadejia Da Sarakunanta (6)

Tarihin Hadejia Da Sarakunanta (6)

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

July 11, 2025
Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

July 11, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

July 10, 2025
Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

July 10, 2025
Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

July 10, 2025
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

July 10, 2025
Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

July 10, 2025
An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

July 10, 2025
Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

July 10, 2025
Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

July 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.