ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tattaunawa Game Da Wankan Jego (2)

by Bilkisu Tijjani
2 years ago
Jego

LABARAI MASU NASABA

Ko Yakin Iran Zai Kawo Karshen Kawancen Amurka Da Kasashen Larabawa?

Yadda Sauya Shekar ‘Yan Siyasa Ta Sauya Fasalin Majalisar Dokokin Kasa

Lokaci ne na kula da jariri ba don wanka jego ba, da yanzu watakila mutum ko ganuwa ba zai yi ba ballantana ya dauki kansa a hoto. Domin kuwa kaina ya mole a lokacin da ake ciro ni daga cikin mahaifiyata. Amma cikin ikon Allah, kaka ta Ita ta rika gyara kan nan, tana gasa shi har sai da ya koma inda yake. Haka nan ana haifar yaro ya zo da matsalar cibi. Wato cibiya ta ki faduwa, su manya sun san yadda ake yi don ta fadi da sauri, idan ba ka bari an yi wa yaro ba zai cutu.

Lokaci ne na gyara, lokacin haihuwa gaban mace yana karuwa, wani lokacin ma sai an yanka wajen don yaro ya samu kofar fita wadatacciya. Su manyan mu sun san duk wata dabara da ake yi don gyaran wajen da kuma mayar masa da armashinsa don jin dadin maigida. Idan ba a yi haka ba, to kai ma ba za ka ji dadin saduwa ba.

  • Abubuwan Da Za Su Taimaka Wa Mai Azumi Ya Kasance Cikin Koshin Lafiya
  • Kula Da Fata Mai Maiko Da Ke Bata Kwalliya

 Lokaci ne na inganta lafiya a wannan lokacin ne ake ba wa uwargida duk wani nau’in abinci irin su sabaya, kunu, da sauran su don kara mata lafiya, da kara lafiyar mama don yaro ya samu ya sha. Ina da sani akan wannan, za ku ga wadanda suka haihu ba a Nijeriya ba suna samun matsaloli da dama kamar rashin ruwan mama wanda yaro zai sha kuma yana da kyau yaro kar ya fara da komai sai da ruwan nonon babarsa saboda yana da amfani sosai a jikinsa.

Lokaci ne na hutu, bayan haihuwa mace tana bukatar hutu. Hutu daga kicin, daga hidimar gida, da sauransu. Idan ba ta samu hutun da ya dace ba, to za ta iya lalacewa, jikinta ya sakwarkwace kamar tsohuwar mota musamman ma idan haihuwa ta zo da CS. Dole ta huta, dole a kula da ita.

Illolin tafiya gida wanka Jego

Yana bude kofofin matsala bincike da bayanai na masana matsalolin aure ya tabbatar da cewa da yawa daga cikin maza wanda su kan tsinci kansu a cikin matsalar neman mata banza ya samo asali ne a lokacin da matan su suka tafi gida wankan jego.

Wani namijin ko da baya harkar banza, ganin ya samu sarari, ya kan dauki sabbin dabi’o’i irin su neman mata, shaye-shaye da sauran su.

Rashin samun mai kulawa da shi, kamar abin da ya shafi abincinsa, da sauran hidimomi, ya kan sa ya nema ta hanyar da bai dace ba.

Wani ma daga nan yake koyon dabi’ar zuwa hira majalisa ko zuwa gidajen kallo da sauran su.

Haka nan zuwa jego gida, yana haifar da zargi, domin kuwa, ita uwangida da zarar ta ga canji, za ta fara kawo abubuwa akanta, daga karshe sai ta rika zargin ya shiga cikin zamantakewar.

Bugu da kari, yana haifar da rashin lafiya, mata da yawa sun kamu da ciwon sanyi da ciwon hawan jini a sakamakon wanka jego. Yanayin wanka yana sanya jini ya hau. Don haka ma likitoci da dama suke hanawa. Amma idan da za a yi da kyau, to za a iya toshe wannan matsala.

za mu ci gaba mako zuwa idan Allah ya kai mu

Jego
Bilkisu Tijjani
+ postsBio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Nasihar Da Ya Dace Dukkan Iyaye Su Yi Wa ‘Yaƴansu Yayin  Aure?
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Abin Da Yake Kashe Matanmu Na Hausawa
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Kafin Ki Nemi Saki, Nemi Amsar Waɗannan Tambayoyi Da Kanki
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Ko Kin San… Cututtukan Da Man Ridi Ke Warkarwa?
ADVERTISEMENT

MASU ALAKA

Jego
Rahotonni

Ko Yakin Iran Zai Kawo Karshen Kawancen Amurka Da Kasashen Larabawa?

May 17, 2026
Jego
Rahotonni

Yadda Sauya Shekar ‘Yan Siyasa Ta Sauya Fasalin Majalisar Dokokin Kasa

May 16, 2026
Abincin Da Ya Kamata Ku Ci Lokacin Al’ada
Rahotonni

Almajiranci:Matsala Ko Maslaha

May 10, 2026
Next Post
Tarihin Hadejia Da Sarakunanta (6)

Tarihin Hadejia Da Sarakunanta (6)

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.