ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Trump Ya Caccaki Kasashen Turai Bayan Ayyana Nahiyar A Matsayin Mai Rauni

by Rabi'u Ali Indabawa
7 days ago
Trump

Shugaban Amurka Donald Trump ya kausasa caccakar da yake yi wa kasashen Turai, yana mai bayyana nahiyar a matsayin mai rauni da ta fara lalacewa, saboda manufofinta masu cike da dimbin kura-kurai a kan shige da ficen baki ko kuma ‘yan ci rani.

Tsamin dangantakar da ake samu tsakanin shugaba Trump da Turai ta kara bayyana ne a yayin wata hira da ya yi da jaridar Politico da ke Amurka, wadda aka wallafa a ranar Litinin, inda ya bayyana manufofin kasashen Turai kan tunkarar matsalar kwarara bakin haure a matsayin marasa fa’ida.

  • Trump Ya Yi Alƙawarin Dakatar da Shigowar Masu Hijira Daga Matalautan Ƙasashe
  • Fadar Shugaban Ƙasa Ta Zargi Turaki Da Cin Amanar Nijeriya Saboda Kiran Trump Ya Kawo Wa PDP Ɗauki

Trump ya bayyana Birtaniya da Faransa da Jamus da Poland da kuma Sweden a matsayin kasashen da ya ce yanzu haka kwararar ‘yan gudun hijirar na yin mummunan tasiri kan tattalin arziki da kuma zamantakewarsu.

ADVERTISEMENT

Shugaban na Amurka ya kuma soki rawar da kasashen na Turai ke takawa a kokarin kawo karshen yakin Rasha da Ukraine, inda ya zarge su da fada babu cikawa a daidai lokacin da yakin ke kara rincabewa.

A lokacin da aka tambaye shi ko Amurka za ta yi watsi da kawance da kasashen na Turai idan suka gaza rungumar manufofin gwamnatinsa kan bakin haure? sai Trump ya kada baki ya ce lokaci ne kawai zai fayyace makomar alakar ta su.

LABARAI MASU NASABA

EU Ta Koka Da Yadda Yaduwar Ta’addanci A Sahel Ke Barazana Ga Tsaron Turai

Rwanda Ta Musanta Hannu A Rikicin Da Ya Barke A Kibu Da DR Congo

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

EU Ta Koka Da Yadda Yaduwar Ta’addanci A Sahel Ke Barazana Ga Tsaron Turai
Kasashen Ketare

EU Ta Koka Da Yadda Yaduwar Ta’addanci A Sahel Ke Barazana Ga Tsaron Turai

December 14, 2025
Rwanda Ta Musanta Hannu A Rikicin Da Ya Barke A Kibu Da DR Congo
Kasashen Ketare

Rwanda Ta Musanta Hannu A Rikicin Da Ya Barke A Kibu Da DR Congo

December 14, 2025
Harin Ƴan Bindiga Ya Halaka Mutum 11 A Pretoria
Kasashen Ketare

Harin Ƴan Bindiga Ya Halaka Mutum 11 A Pretoria

December 6, 2025
Next Post
Annabi SAW Ya Zarce Duk Sauran Annabawa Yawan Mu’uzijoji

An Kashe Mutum 4 A Rikicin ‘Yan Kungiyar Asiri A Anambra

LABARAI MASU NASABA

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025
Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025
Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

December 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.