• English
  • Business News
Saturday, August 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Waiwaye Game Da Ranar ‘Yancin ‘Yan Jarida Ta Duniya

by Leadership Hausa
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Waiwaye Game Da Ranar ‘Yancin ‘Yan Jarida Ta Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ‘yan kwanakin nan duniya na fuskantar rikice-rikice wanda da ya taso daga rikice-rikice nal’umma ne da suka jawaowa kansu da kansu.

Bayar darahotattannin abubuwan da kefaruwa a irin wanna lokaci na tashin hankali, aiki ne na dan jarida wanda sai ya fara sadaukarda rayuwarsa tun da farko kafin ya iya cimma wanna manufarba kawo wa duniya halin da ake ciki.

  • Bani Da Wani Gida A Kasar Waje -Buhari
  • Bai Kamata Gwamnatin Tinubu Ta Bi Sahun Ta Buhari Ba —Shugaban EYN

Amma wannan ba ma shi ne babbar matsalar da dan jarida kefuskanta ba a yayin gudanar daaikinsa na bayar da labarin yaddaal’amurran ke gudana a fagagen fama, amma babbar matsalar ita ce samun ‘yancin gudanar da aikinsa na yada labarai.

Wannan ne babbar mastalarda ke a kan gaba a yayin da akebikin ranar ‘yancin ‘yan jaridata wannan shekarar ta 2023wanda ya gudana a ranar 5 gawatan Mayu.

Bukatar a bayyana wa al’umma cikakken yadda abubuwa ke gudana yana kara fitowa fili, a kan haka a ware wannan ranar don yin na zaritare da tattauna irin kasadar da ‘yan jarida ke dauka a yayin dasuke gudanar da ayyukansu dakuma bukatar kare ‘yancinsu afadin duniya yana kara fitowafili.

Labarai Masu Nasaba

Yarjejeniyar Dala Biliyan Ɗaya Da Ƙasar Brazil Za Ta Haɓaka Fannin Noma A Nijeriya —Tinubu

ADC Za Ta Kayar Da Tinubu A 2027 – Dino Melaye

Rana ce ta nazari a kanmuhimmancin ‘yancin ‘Yan Jarida tare da lura dagudummawarsu ga tsarintabbatar da dimokradiyya da karrama wadanda suka rasa rayuwarsu a yayin da suke kokarin tabbatar da gaskiya atsakanin al’umma.

A daidai lokacin da duniya ke bukukuwan wannan ranar, yana da muhimmanci mu fahimci cewa, abubuwa da suka shafi kariya ga rayuwar ‘yan jarida da kuma ‘yancin fadin albarkacin baki yana kara fuskantar barazana, wanda hakan yana kawo cikas ga sauran hakokkin bil ’adam. Domin yaki dawadannan manyan matsalolinya sanya a ka sa ‘yancin ‘yan jarida, kariya ga ‘yan jarida da kuma bukatar samar da ‘yancin samun bayanai a yayin gudanar da ayyuka ya zama a kan gaba abikin wannan shekarar.

‘Yancin fadin albarkacin bakin dan adam kamar yadda yake adoka ta 19 ta dokar kasa da kasata majalisar dinkin duniya yanada matukar muhimmanci kuma shi ne ke tabbatar da ‘yancin dan adam gaba daya.

A Nijeriya, bangaren yada labarai na fsukantar mastalata musamman wanda ke haifar da mastala ta yadda dan jarida ba zai iya gudanar da aikinsa ba cikin ‘yanci kuma ba tare datsoro ba.

‘Yan jarida a Nijeriya na fuskantar matsalolin da suka hada da barazana, cin mutunci da hare-hare musamman in suna bayar da rohoto a kan abubuwan da suka shafi muhimman lamari kamar su al’mundahana, cin zarafin bil adam, da matsalolin da suka shafi tsaro.

A lokutta dadama a kan kama dan jaridar akulle shi a kuma azabtar da shi akan suna gudanar da ayyukansu.

Barazanar da ake yi wa ‘yan jarida musamman daga ‘yansandan Nijeriya da sauran jami’an tsaro wani babbar barazana ne.

Wannan babbar barazana ce ga ‘yancin yada labarai kuma baraza ne ce ta musamman ga tsarin dimokradiyya.

‘Yan jarida na da hakkin bayar da rahottanin da suka shafi rayuwar al’umma ba tare da an kai musu hari ba ko takura ba.

Katsalanda daga jami’an tsaroda mahunta ba abin a amince bane, dole a yi dukkan kokarin ganinan tabbatar da kariya da jami’an watsa labarai in ana son tabbatar da ‘yancin ‘yan jarida.

Bayan wadanna matsalolin, bangaren watsa labarai a Nijeriya na fuskantar matsalolin tattalin arziki, a halin yanzu da yawa daga cikinsu na fuskantar cikasa yayin gudanar da ayyukansu a sassan kasar nan.

Wannan kuma ya haifar da rashin samun ingantaciyyar yanayin gudanar da aikin jarida, gidajen jarida da dama basa iya biyan albashin ‘yan jarida, basa kuma samun daman samun karin karatu ta yadda za su inganta kwarewar ayyukansu.

Akwai tsnananin bukatar ‘yan jarida su rungumi dokoki da ka’dojin aikin jarida a yayin gudanar da akinsu, kamar abin daya hada da tabbatar da labari kafin bugawa su kuma gujewa labarai masu tayar da hankali su kuma mutunta sirrin al’umma tare da kaucewa labaran kanzon kurege.

Duk da wadannan matsaloli a ra’ayinmu ya kamata ‘yan jarida su ci gaba da fadin gaskiya ga mahunkuta da kare hakokin al’umma ko da kuwa suna fuskantar barazana.

A daida lokacin da duniya ke kira ga samun ‘yancin ‘yan jarida, yana muhimmanci a tunatar da‘yan jarida a kan bukatar su kula da kansu, su rika daukar mataki na kariya a gare su kuma nemi kariyar doka a duk lokacin dawani abu ya taso a yayin gudanar da ayyukansu.

A ra’ayinmu kuma akwai bukatar jami’an tsaro su rungumi akidar kare ‘yan jarida kamar yadda tsarin mulki ya tanada.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Hakkin 'Yan Jarida
ShareTweetSendShare
Previous Post

Masana: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Afirka Za Ta Sa A Samu Sabuwar Damar Zamanintar Da Nahiyar Afirka

Next Post

Shugaban Tsimi Da Tanadi Ya Warware Mishkilar Dimbin Bashin Da Ake Bin Jihar Kaduna

Related

Yarjejeniyar Dala Biliyan Ɗaya Da Ƙasar Brazil Za Ta Haɓaka Fannin Noma A Nijeriya —Tinubu
Manyan Labarai

Yarjejeniyar Dala Biliyan Ɗaya Da Ƙasar Brazil Za Ta Haɓaka Fannin Noma A Nijeriya —Tinubu

52 minutes ago
ADC Za Ta Kayar Da Tinubu A 2027 – Dino Melaye
Manyan Labarai

ADC Za Ta Kayar Da Tinubu A 2027 – Dino Melaye

2 hours ago
Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 
Manyan Labarai

Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 

14 hours ago
An Zaɓi Saidu Yahya A Matsayin Shugaban Hukumar Yaƙi Da Cin Hanci Ta Kano
Manyan Labarai

An Zaɓi Saidu Yahya A Matsayin Shugaban Hukumar Yaƙi Da Cin Hanci Ta Kano

21 hours ago
Shekara 2 Ta Gwamnatin Tinubu: Gwamnonin Arewa Sun ƙaryata Zargin ACF Na Watsi ɗa Yankin
Manyan Labarai

Shekara 2 Ta Gwamnatin Tinubu: Gwamnonin Arewa Sun ƙaryata Zargin ACF Na Watsi ɗa Yankin

24 hours ago
Ya Kamata A Sake Yi Wa Tsarin Ɗaukar Kuratan Ƴansanda Garanbawul
Manyan Labarai

Ya Kamata A Sake Yi Wa Tsarin Ɗaukar Kuratan Ƴansanda Garanbawul

1 day ago
Next Post
Shugaban Tsimi Da Tanadi Ya Warware Mishkilar Dimbin Bashin Da Ake Bin Jihar Kaduna

Shugaban Tsimi Da Tanadi Ya Warware Mishkilar Dimbin Bashin Da Ake Bin Jihar Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Yarjejeniyar Dala Biliyan Ɗaya Da Ƙasar Brazil Za Ta Haɓaka Fannin Noma A Nijeriya —Tinubu

Yarjejeniyar Dala Biliyan Ɗaya Da Ƙasar Brazil Za Ta Haɓaka Fannin Noma A Nijeriya —Tinubu

August 2, 2025
ADC Za Ta Kayar Da Tinubu A 2027 – Dino Melaye

ADC Za Ta Kayar Da Tinubu A 2027 – Dino Melaye

August 2, 2025
Ƴansanda Sun Ƙwato Mota Da Aka Sace, Gami Da Cafke Dillalan Ƙwayoyi A Jigawa

Ƴansanda Sun Ƙwato Mota Da Aka Sace, Gami Da Cafke Dillalan Ƙwayoyi A Jigawa

August 2, 2025
Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi Haɗin Gwiwa

Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi Haɗin Gwiwa

August 1, 2025
Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Amurka Dangane Da Batun Ukraine

Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Amurka Dangane Da Batun Ukraine

August 1, 2025
2027: APC Da ADC Na Gwagwarmayar Neman Samun Goyon Bayan Mutanen Arewa

2027: APC Da ADC Na Gwagwarmayar Neman Samun Goyon Bayan Mutanen Arewa

August 1, 2025
Sin Ta Kadu Da Takunkumin Da Amurka Ta Kakaba Wa Hukumomi Da Jami’an Falasdinu

Sin Ta Kadu Da Takunkumin Da Amurka Ta Kakaba Wa Hukumomi Da Jami’an Falasdinu

August 1, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Dimokuraɗiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Dimokuraɗiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

August 1, 2025
Sin Ta Samu Bunkasar Tafiye-Tafiye Cikin Gida Da Kashi 20.6% A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samu Bunkasar Tafiye-Tafiye Cikin Gida Da Kashi 20.6% A Rabin Farko Na Bana

August 1, 2025
Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 

Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 

August 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.