ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Waiwaye Game Da Ranar ‘Yancin ‘Yan Jarida Ta Duniya

by Leadership Hausa
3 years ago
'Yan Jarida

A ‘yan kwanakin nan duniya na fuskantar rikice-rikice wanda da ya taso daga rikice-rikice nal’umma ne da suka jawaowa kansu da kansu.

Bayar darahotattannin abubuwan da kefaruwa a irin wanna lokaci na tashin hankali, aiki ne na dan jarida wanda sai ya fara sadaukarda rayuwarsa tun da farko kafin ya iya cimma wanna manufarba kawo wa duniya halin da ake ciki.

  • Bani Da Wani Gida A Kasar Waje -Buhari
  • Bai Kamata Gwamnatin Tinubu Ta Bi Sahun Ta Buhari Ba —Shugaban EYN

Amma wannan ba ma shi ne babbar matsalar da dan jarida kefuskanta ba a yayin gudanar daaikinsa na bayar da labarin yaddaal’amurran ke gudana a fagagen fama, amma babbar matsalar ita ce samun ‘yancin gudanar da aikinsa na yada labarai.

ADVERTISEMENT

Wannan ne babbar mastalarda ke a kan gaba a yayin da akebikin ranar ‘yancin ‘yan jaridata wannan shekarar ta 2023wanda ya gudana a ranar 5 gawatan Mayu.

Bukatar a bayyana wa al’umma cikakken yadda abubuwa ke gudana yana kara fitowa fili, a kan haka a ware wannan ranar don yin na zaritare da tattauna irin kasadar da ‘yan jarida ke dauka a yayin dasuke gudanar da ayyukansu dakuma bukatar kare ‘yancinsu afadin duniya yana kara fitowafili.

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Rana ce ta nazari a kanmuhimmancin ‘yancin ‘Yan Jarida tare da lura dagudummawarsu ga tsarintabbatar da dimokradiyya da karrama wadanda suka rasa rayuwarsu a yayin da suke kokarin tabbatar da gaskiya atsakanin al’umma.

A daidai lokacin da duniya ke bukukuwan wannan ranar, yana da muhimmanci mu fahimci cewa, abubuwa da suka shafi kariya ga rayuwar ‘yan jarida da kuma ‘yancin fadin albarkacin baki yana kara fuskantar barazana, wanda hakan yana kawo cikas ga sauran hakokkin bil ’adam. Domin yaki dawadannan manyan matsalolinya sanya a ka sa ‘yancin ‘yan jarida, kariya ga ‘yan jarida da kuma bukatar samar da ‘yancin samun bayanai a yayin gudanar da ayyuka ya zama a kan gaba abikin wannan shekarar.

‘Yancin fadin albarkacin bakin dan adam kamar yadda yake adoka ta 19 ta dokar kasa da kasata majalisar dinkin duniya yanada matukar muhimmanci kuma shi ne ke tabbatar da ‘yancin dan adam gaba daya.

A Nijeriya, bangaren yada labarai na fsukantar mastalata musamman wanda ke haifar da mastala ta yadda dan jarida ba zai iya gudanar da aikinsa ba cikin ‘yanci kuma ba tare datsoro ba.

‘Yan jarida a Nijeriya na fuskantar matsalolin da suka hada da barazana, cin mutunci da hare-hare musamman in suna bayar da rohoto a kan abubuwan da suka shafi muhimman lamari kamar su al’mundahana, cin zarafin bil adam, da matsalolin da suka shafi tsaro.

A lokutta dadama a kan kama dan jaridar akulle shi a kuma azabtar da shi akan suna gudanar da ayyukansu.

Barazanar da ake yi wa ‘yan jarida musamman daga ‘yansandan Nijeriya da sauran jami’an tsaro wani babbar barazana ne.

Wannan babbar barazana ce ga ‘yancin yada labarai kuma baraza ne ce ta musamman ga tsarin dimokradiyya.

‘Yan jarida na da hakkin bayar da rahottanin da suka shafi rayuwar al’umma ba tare da an kai musu hari ba ko takura ba.

Katsalanda daga jami’an tsaroda mahunta ba abin a amince bane, dole a yi dukkan kokarin ganinan tabbatar da kariya da jami’an watsa labarai in ana son tabbatar da ‘yancin ‘yan jarida.

Bayan wadanna matsalolin, bangaren watsa labarai a Nijeriya na fuskantar matsalolin tattalin arziki, a halin yanzu da yawa daga cikinsu na fuskantar cikasa yayin gudanar da ayyukansu a sassan kasar nan.

Wannan kuma ya haifar da rashin samun ingantaciyyar yanayin gudanar da aikin jarida, gidajen jarida da dama basa iya biyan albashin ‘yan jarida, basa kuma samun daman samun karin karatu ta yadda za su inganta kwarewar ayyukansu.

Akwai tsnananin bukatar ‘yan jarida su rungumi dokoki da ka’dojin aikin jarida a yayin gudanar da akinsu, kamar abin daya hada da tabbatar da labari kafin bugawa su kuma gujewa labarai masu tayar da hankali su kuma mutunta sirrin al’umma tare da kaucewa labaran kanzon kurege.

Duk da wadannan matsaloli a ra’ayinmu ya kamata ‘yan jarida su ci gaba da fadin gaskiya ga mahunkuta da kare hakokin al’umma ko da kuwa suna fuskantar barazana.

A daida lokacin da duniya ke kira ga samun ‘yancin ‘yan jarida, yana muhimmanci a tunatar da‘yan jarida a kan bukatar su kula da kansu, su rika daukar mataki na kariya a gare su kuma nemi kariyar doka a duk lokacin dawani abu ya taso a yayin gudanar da ayyukansu.

A ra’ayinmu kuma akwai bukatar jami’an tsaro su rungumi akidar kare ‘yan jarida kamar yadda tsarin mulki ya tanada.

'Yan Jarida
Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu
  • Leadership Hausa
    Ikirarin Cewa Sanata Abdul’aziz Yari Abubakar, Marafan Sokoto, Nauyi Ne Ga Jihar Zamfara Da Jam’iyyar APC Ba Ta Da Tushe
  • Leadership Hausa
    Nazarin Kisan Gillar Da ‘Yan Kato Da Gora Suka Yi Wa Wani Matashi A Biniwe

MASU ALAKA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro
Manyan Labarai

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya
Manyan Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya

June 3, 2026
Next Post
Shugaban Tsimi Da Tanadi Ya Warware Mishkilar Dimbin Bashin Da Ake Bin Jihar Kaduna

Shugaban Tsimi Da Tanadi Ya Warware Mishkilar Dimbin Bashin Da Ake Bin Jihar Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.