ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Waiwaye Game Da Ranar ‘Yancin ‘Yan Jarida Ta Duniya

by Leadership Hausa
3 years ago
'Yan Jarida

A ‘yan kwanakin nan duniya na fuskantar rikice-rikice wanda da ya taso daga rikice-rikice nal’umma ne da suka jawaowa kansu da kansu.

Bayar darahotattannin abubuwan da kefaruwa a irin wanna lokaci na tashin hankali, aiki ne na dan jarida wanda sai ya fara sadaukarda rayuwarsa tun da farko kafin ya iya cimma wanna manufarba kawo wa duniya halin da ake ciki.

  • Bani Da Wani Gida A Kasar Waje -Buhari
  • Bai Kamata Gwamnatin Tinubu Ta Bi Sahun Ta Buhari Ba —Shugaban EYN

Amma wannan ba ma shi ne babbar matsalar da dan jarida kefuskanta ba a yayin gudanar daaikinsa na bayar da labarin yaddaal’amurran ke gudana a fagagen fama, amma babbar matsalar ita ce samun ‘yancin gudanar da aikinsa na yada labarai.

ADVERTISEMENT

Wannan ne babbar mastalarda ke a kan gaba a yayin da akebikin ranar ‘yancin ‘yan jaridata wannan shekarar ta 2023wanda ya gudana a ranar 5 gawatan Mayu.

Bukatar a bayyana wa al’umma cikakken yadda abubuwa ke gudana yana kara fitowa fili, a kan haka a ware wannan ranar don yin na zaritare da tattauna irin kasadar da ‘yan jarida ke dauka a yayin dasuke gudanar da ayyukansu dakuma bukatar kare ‘yancinsu afadin duniya yana kara fitowafili.

LABARAI MASU NASABA

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue

Rana ce ta nazari a kanmuhimmancin ‘yancin ‘Yan Jarida tare da lura dagudummawarsu ga tsarintabbatar da dimokradiyya da karrama wadanda suka rasa rayuwarsu a yayin da suke kokarin tabbatar da gaskiya atsakanin al’umma.

A daidai lokacin da duniya ke bukukuwan wannan ranar, yana da muhimmanci mu fahimci cewa, abubuwa da suka shafi kariya ga rayuwar ‘yan jarida da kuma ‘yancin fadin albarkacin baki yana kara fuskantar barazana, wanda hakan yana kawo cikas ga sauran hakokkin bil ’adam. Domin yaki dawadannan manyan matsalolinya sanya a ka sa ‘yancin ‘yan jarida, kariya ga ‘yan jarida da kuma bukatar samar da ‘yancin samun bayanai a yayin gudanar da ayyuka ya zama a kan gaba abikin wannan shekarar.

‘Yancin fadin albarkacin bakin dan adam kamar yadda yake adoka ta 19 ta dokar kasa da kasata majalisar dinkin duniya yanada matukar muhimmanci kuma shi ne ke tabbatar da ‘yancin dan adam gaba daya.

A Nijeriya, bangaren yada labarai na fsukantar mastalata musamman wanda ke haifar da mastala ta yadda dan jarida ba zai iya gudanar da aikinsa ba cikin ‘yanci kuma ba tare datsoro ba.

‘Yan jarida a Nijeriya na fuskantar matsalolin da suka hada da barazana, cin mutunci da hare-hare musamman in suna bayar da rohoto a kan abubuwan da suka shafi muhimman lamari kamar su al’mundahana, cin zarafin bil adam, da matsalolin da suka shafi tsaro.

A lokutta dadama a kan kama dan jaridar akulle shi a kuma azabtar da shi akan suna gudanar da ayyukansu.

Barazanar da ake yi wa ‘yan jarida musamman daga ‘yansandan Nijeriya da sauran jami’an tsaro wani babbar barazana ne.

Wannan babbar barazana ce ga ‘yancin yada labarai kuma baraza ne ce ta musamman ga tsarin dimokradiyya.

‘Yan jarida na da hakkin bayar da rahottanin da suka shafi rayuwar al’umma ba tare da an kai musu hari ba ko takura ba.

Katsalanda daga jami’an tsaroda mahunta ba abin a amince bane, dole a yi dukkan kokarin ganinan tabbatar da kariya da jami’an watsa labarai in ana son tabbatar da ‘yancin ‘yan jarida.

Bayan wadanna matsalolin, bangaren watsa labarai a Nijeriya na fuskantar matsalolin tattalin arziki, a halin yanzu da yawa daga cikinsu na fuskantar cikasa yayin gudanar da ayyukansu a sassan kasar nan.

Wannan kuma ya haifar da rashin samun ingantaciyyar yanayin gudanar da aikin jarida, gidajen jarida da dama basa iya biyan albashin ‘yan jarida, basa kuma samun daman samun karin karatu ta yadda za su inganta kwarewar ayyukansu.

Akwai tsnananin bukatar ‘yan jarida su rungumi dokoki da ka’dojin aikin jarida a yayin gudanar da akinsu, kamar abin daya hada da tabbatar da labari kafin bugawa su kuma gujewa labarai masu tayar da hankali su kuma mutunta sirrin al’umma tare da kaucewa labaran kanzon kurege.

Duk da wadannan matsaloli a ra’ayinmu ya kamata ‘yan jarida su ci gaba da fadin gaskiya ga mahunkuta da kare hakokin al’umma ko da kuwa suna fuskantar barazana.

A daida lokacin da duniya ke kira ga samun ‘yancin ‘yan jarida, yana muhimmanci a tunatar da‘yan jarida a kan bukatar su kula da kansu, su rika daukar mataki na kariya a gare su kuma nemi kariyar doka a duk lokacin dawani abu ya taso a yayin gudanar da ayyukansu.

A ra’ayinmu kuma akwai bukatar jami’an tsaro su rungumi akidar kare ‘yan jarida kamar yadda tsarin mulki ya tanada.

'Yan Jarida
Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Karuwar Farin Jinin Gwamna Umaru Bago A Siyasar Jihar Neja
  • Leadership Hausa
    Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed
  • Leadership Hausa
    Batun Dawo Da Tallafin Mai Da Atiku Ya Yi Na Ci Gaba Da Tayar Da Kura
  • Leadership Hausa
    Batun Guguwar Kakar Yakin Neman Zabukan 2027 A Nijeriya

MASU ALAKA

Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue
Manyan Labarai

Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue

September 8, 2026
2027: Atiku Na Amfani Da Tallafin Mai A Matsayin Dabarun Siyasa – Fayemi
Manyan Labarai

2027: Atiku Na Amfani Da Tallafin Mai A Matsayin Dabarun Siyasa – Fayemi

September 8, 2026
Next Post
Shugaban Tsimi Da Tanadi Ya Warware Mishkilar Dimbin Bashin Da Ake Bin Jihar Kaduna

Shugaban Tsimi Da Tanadi Ya Warware Mishkilar Dimbin Bashin Da Ake Bin Jihar Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.