• Leadership Hausa
Saturday, March 25, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wang Yi: Bangarori 3 Na Kuskuren Da Amurka Ta Yi Kan Batun Taiwan

by CMG Hausa
8 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Wang Yi: Bangarori 3 Na Kuskuren Da Amurka Ta Yi Kan Batun Taiwan
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mamban majalisar gudanarwar kasar Sin kana ministan harkokin wajen kasar Wang Yi, ya bayyana a jiya Lahadi yayin ziyarar da ya kai kasar Bangaladesh cewa, kasar Amurka ta yi kuskure a bangarori uku, dangane da ziyarar gangancin da shugabar majalisar wakilan Amurka Nancy Pelosi ta kai yankin Taiwan na kasar Sin.

Wang Yi ya bayyana haka ne, a matsayin mayar da martani ga yanayin da ake ciki na baya-bayan nan da yadda bangaren Amurka yake jujjuya maganar.

  • Shin ziyarar da Nancy Pelosi ke shirin kai wa Taiwan ba Takala ba ce?

Da farko, Wang ya ce, bangaren Amurka ya yi katsalandan a harkokin cikin gidan kasar Sin. Yana mai cewa, duk da sanarwa da kuma gargadin da kasar Sin ta sha yi, amma Amurka ta yi gaban kanta, ta kuma shirya wa jami’a mai matsayi na uku a gwamnatin Amurka don kai wannan ziyara zuwa yankin Taiwan na kasar Sin.

Na biyu, ya ce, Amurka ta hada kai tare da goyon bayan masu neman “’yancin kan Taiwan”, don haka, wajibi ne kowace kasa ta kiyaye hadin kan kasa, kuma bai kamata ta taba bari ‘yan aware su rika nuna halin ko-in-kula ba.

Na uku, da gangan Pelosi ta yi wa zaman lafiya zagon kasa a mashigin tekun Taiwan. Kuma kamar yadda kowa ya sani, a ko da yaushe, Amurka ce take fara haifar da matsala, sannan kuma ta yi amfani da ita wajen cimma manufofinta bisa dabarun da ta tsara.

Labarai Masu Nasaba

An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin

Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki

Wang ya ce, kasar Sin ta yaba da fahimtar juna da goyon bayan da kasashe daban-daban suka nuna mata.

Yana mai cewa, yayin da ake gudanar da ayyukan cin zarafi na kashin kai daga lokaci zuwa lokaci, ya kamata kasashen duniya su cimma matsaya karara, da yin magana da babbar murya, ta yadda za su kiyaye muhimman ka’idojin dangantakar kasa da kasa, da dokokin kasa da kasa, da kiyaye ’yanci da muradun dukkan kasashe masu tasowa. (Ibrahim Yaya)

ShareTweetSendShare
Previous Post

“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”

Next Post

Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu

Related

An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin
Daga Birnin Sin

An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin

22 mins ago
Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki
Daga Birnin Sin

Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki

1 hour ago
An Yi Zaman Taron “Kare Hakkin ‘Yan Kananan Kabilu A Sabon Zamani” A Geneva
Daga Birnin Sin

An Yi Zaman Taron “Kare Hakkin ‘Yan Kananan Kabilu A Sabon Zamani” A Geneva

1 hour ago
Sin Ta Bukaci Amurka Da Ta Daina Muzgunawa Kamfanonin Waje
Daga Birnin Sin

Sin Ta Bukaci Amurka Da Ta Daina Muzgunawa Kamfanonin Waje

20 hours ago
Kamata Ya Yi Amurka Ta Nemi Amincewa Daga Kasa Da Kasa Kafin Komawar Ta Hukumar UNESCO
Daga Birnin Sin

Kamata Ya Yi Amurka Ta Nemi Amincewa Daga Kasa Da Kasa Kafin Komawar Ta Hukumar UNESCO

21 hours ago
CMG Ta Hada Kai Da Manyan Kafafen Yada Labaran Kasashen Afirka Biyar Don Kaddamar Da Wani Shirin TV Mai Suna “More Ci Gaba Tare”
Daga Birnin Sin

CMG Ta Hada Kai Da Manyan Kafafen Yada Labaran Kasashen Afirka Biyar Don Kaddamar Da Wani Shirin TV Mai Suna “More Ci Gaba Tare”

22 hours ago
Next Post
Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu

Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu

LABARAI MASU NASABA

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 4

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 4

March 25, 2023
An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin

An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin

March 25, 2023
Burina Masu Basira Su Rika Amfana Da Basirarsu -Haidar Blog

Burina Masu Basira Su Rika Amfana Da Basirarsu -Haidar Blog

March 25, 2023
Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki

Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki

March 25, 2023
An Yi Zaman Taron “Kare Hakkin ‘Yan Kananan Kabilu A Sabon Zamani” A Geneva

An Yi Zaman Taron “Kare Hakkin ‘Yan Kananan Kabilu A Sabon Zamani” A Geneva

March 25, 2023
Ra’ayoyin Jam’iyyu Kan Nassarar Abba A Kano

Ra’ayoyin Jam’iyyu Kan Nassarar Abba A Kano

March 25, 2023
Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa

Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa

March 25, 2023
Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi

Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi

March 25, 2023
Muna Samun Tallafi Daga Sarkin Noman Masarautar Gaya – Kungiyar Manoman

Muna Samun Tallafi Daga Sarkin Noman Masarautar Gaya – Kungiyar Manoman

March 25, 2023
Matsayin Da Dimukradiyyar Nijeriya Ta Kai A Yanzu – Buhari

Matsayin Da Dimukradiyyar Nijeriya Ta Kai A Yanzu – Buhari

March 25, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.