Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home WASANNI

Ahmed Musa Ya Zama Jagaban Matasan Arewa

by Tayo Adelaja
June 21, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A ranar Alhamis ne wata kungiyar dalibai ta Arewacin Nijeriya ta nada dan wasan kulob din Leicester City, Ahmed Musa, sarautar Jagaban matasan Arewa a Kano.

Abokan arziki na ci gaba da taya dan kwallon Nijeriya Ahmed Musa, murna bayan da aka nada shi sarautar Jagaban Matasan Arewa a birnin Kano da ke Areacin kasar.

A ranar Alhamis ne wata kungiyar dalibai ta Arewacin Nijeriya ta bai wa dan wasan, wanda ke taka leda a kulob din Leicester City, wannan sarauta.

Matasa da dama ne da abokan arzikin Ahmed suka halarci bikin.

Kuma suna ta taya shi murna kan sarautar a shafukan sada zumunta.

Har ila yau, dan wasan, wanda a baya ya murza-leda a kulob din Kano Pillars, ya bude wani wurin wasanni ciki har da wasan kwallon kafar ‘yar tile.

SendShareTweetShare
Previous Post

Me Ya Hada Dani Da Maradona?

Next Post

KIWON LAFIYA: Amsoshin Tambayoyinku

RelatedPosts

Duk Da Matsin Tattalin Arziki, Barcelona Ta Fi Real Madrid Kudi A Duniya

Duk Da Matsin Tattalin Arziki, Barcelona Ta Fi Real Madrid Kudi A Duniya

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Duk da irin matsalar tattalin arzikin...

Juventus Za Ta Musanya ‘Yan Wasa Hudu Da Mois Kean Na Everton

Juventus Za Ta Musanya ‘Yan Wasa Hudu Da Mois Kean Na Everton

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Rahotanni daga birnin Turin na kasar...

Canja ’Yan Wasa

Sai A Karshen Kakar Wasa Za A San Matsayar Manyan Kungiyoyi A Firimiyar Ingila

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Tsohon dan wasan baya na kungiyar...

Next Post

KIWON LAFIYA: Amsoshin Tambayoyinku

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version