• Leadership Hausa
Monday, February 6, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Kotu Da Ɗansanda

Wata Mata Ta Kashe Dan Hayar Da Ke Gidanta A Ondo

by Sabo Ahmad
3 months ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
Wata Mata Ta Kashe Dan Hayar Da Ke Gidanta A Ondo

Wata mata mai suna Cecilia Idowu, mai kimanin shekara 55, ta gurfana a gaban wata babbar kotun majistare da ke Akure, ta jihar Ondo bisa zargin kashe danhayar da ke gidanta.

Mai gabatar da kara ya ce, wadda aka gurfanar ta kashe ta kashe wani mai suna  Stephen Haruna, a gidanta da ke Oke-Igbalao, Akoko a karamar hukumar Arewa maso yamma da ke jihar.

  • Kotu Ta Soke Zaben Fidda Gwanin PDP A Kaduna Ta Tsakiya, Ta Bada Mako 2 A Sake Wani Zaben
  • Za A Kira Taron WIC Na 2022 A Garin Wuzhen Daga 9 Zuwa 11 Ga Watan Nuwamba

An gurfanar da wadda ake zargin a gaban kotu kan laifuka guda biyu na hada baki wajen aikata laifin kisan kai wadda aka gano gawar a wata tsohuwar rijiya da ke gidan.

Dansanda mai gabatar da kara Simon Wada, ya ce Cecilia ta hada baki da wasu mutane wajen yin kisan kai wanda su kuma wadancan mutanen tuni zakara ya ba su sa’a.

Haka kuma ya gaya wa kotun cewa Cecilia ya ba Stephen manja don ya sha da tsakar dare, wanda shi ne ya yi sanadiyyar mutuwar Stephen.

Labarai Masu Nasaba

Ya Kashe Makocinsa Don Ya Haske Idon Mahaifiyarsa Da Cocila

Sojoji Sun Kama Mutum 116 Da Ke Yin Laifuka Daban-daban A Legas

Mai gabatar da karar ya ci gaba da cewa, bayan aikata laifin, wadda ake zargin ta roki wadanda suka gudun sun taimake ta wajen fito da gawar Stephen daga cikin rijiya. Hukumar ta ce, har yanzu matar ba ta fadi dalilin kashe Stephen ba.

Wada ya ce, wannan laifin ya saba wa sashi na 516  da na 316 na dokar manyan laifuka ta jihar Ondo ta shekara ta  2022.

Lauyan wanda ake kara, Adedire, ya bukaci kotun ta dage sauraren wannan kara zuwa domin ya samu damar shirya bayanansa, sai mai gabatar da kara ya bukaci kotu ta bayar da umarnin tsare wanda ake tuhumar a kurkukun Olokuta, har zuwa lokacin sake gurfanar da shi.

Tags: Dan HayaKisaOndoYaro
Previous Post

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 2, Sun Sace Wani A Bauchi

Next Post

An Yi Bikin Budewar CIIE Karo Na 5 A Birnin Shanghai

Related

Matar Sufeto Ta Gurfanar Da Kurtun Dan Sanda A Kotu Kan Kashe Mijinta
Kotu Da Ɗansanda

Ya Kashe Makocinsa Don Ya Haske Idon Mahaifiyarsa Da Cocila

10 hours ago
Sojoji Sun Kama Mutum 116 Da Ke Yin Laifuka Daban-daban A Legas
Kotu Da Ɗansanda

Sojoji Sun Kama Mutum 116 Da Ke Yin Laifuka Daban-daban A Legas

13 hours ago
Gombe: Mutum 115 Sun Mutu, 1,146 Sun Ji Rauni A Hadurran Daban-daban A 2022 –FRSC
Kotu Da Ɗansanda

Gombe: Mutum 115 Sun Mutu, 1,146 Sun Ji Rauni A Hadurran Daban-daban A 2022 –FRSC

3 days ago
NIS Ta Kubutar Da Mutum 45 Daga Masu Safarar Mutane A Jigawa
Kotu Da Ɗansanda

NIS Ta Kubutar Da Mutum 45 Daga Masu Safarar Mutane A Jigawa

1 week ago
Mahaifin Da Ake Zargi Da Lalata Da ‘Yarsa Ya Gurfana A Kotu
Kotu Da Ɗansanda

Mahaifin Da Ake Zargi Da Lalata Da ‘Yarsa Ya Gurfana A Kotu

1 week ago
Ana Tuhumar Mutum 8 Da Aikata Luwadi Da Fashi A Zamfara
Kotu Da Ɗansanda

Ana Tuhumar Mutum 8 Da Aikata Luwadi Da Fashi A Zamfara

1 week ago
Next Post
An Yi Bikin Budewar CIIE Karo Na 5 A Birnin Shanghai

An Yi Bikin Budewar CIIE Karo Na 5 A Birnin Shanghai

LABARAI MASU NASABA

Afirka Ba Ta Bukatar Lakca

Afirka Ba Ta Bukatar Lakca

February 5, 2023
Manoman Kwakwa 50 Sun Samu Horo Kan Noman Zamani

Manoman Kwakwa 50 Sun Samu Horo Kan Noman Zamani

February 5, 2023
Sin Na Matukar Adawa Da Matakin Amurka Na Harbo Babban Balan-balan Din Kasar Sin

Sin Na Matukar Adawa Da Matakin Amurka Na Harbo Babban Balan-balan Din Kasar Sin

February 5, 2023
Dalilan Da Ke Hana Kwamfuta Da Wayoyin Hannu Sauri

Dalilan Da Ke Hana Kwamfuta Da Wayoyin Hannu Sauri

February 5, 2023
Ko Mafarkin Samun Gwamna Mace Ta Farko A Nijeriya Zai Zama Gaskiya?

Ko Mafarkin Samun Gwamna Mace Ta Farko A Nijeriya Zai Zama Gaskiya?

February 5, 2023
Shirin Fim Na Tallata Shagalin Murnar Bikin Kunna Fitilu Da CMG Ya Tsara Ya Jawo Hankulan Al’ummar Afirka

Shirin Fim Na Tallata Shagalin Murnar Bikin Kunna Fitilu Da CMG Ya Tsara Ya Jawo Hankulan Al’ummar Afirka

February 5, 2023
An Gudanar Da Jerin Ayyuka Don Murnar Cika Shekara 1 Da Samun Nasarar Gudanar Da Wasannin Olympics Na Lokacin Sanyi Na Beijing

An Gudanar Da Jerin Ayyuka Don Murnar Cika Shekara 1 Da Samun Nasarar Gudanar Da Wasannin Olympics Na Lokacin Sanyi Na Beijing

February 5, 2023
NAHCON Ta Rarraba Kujerun Aikin Hajjin Bana Ga Jihohi 36 Da Abuja

NAHCON Ta Rarraba Kujerun Aikin Hajjin Bana Ga Jihohi 36 Da Abuja

February 5, 2023
Matar Sufeto Ta Gurfanar Da Kurtun Dan Sanda A Kotu Kan Kashe Mijinta

Ya Kashe Makocinsa Don Ya Haske Idon Mahaifiyarsa Da Cocila

February 5, 2023
Gwamnan Jigawa Ya Nada Hameem Nuhu Sanusi Matsayin Sabon Sarkin Dutse

Gwamnan Jigawa Ya Nada Hameem Nuhu Sanusi Matsayin Sabon Sarkin Dutse

February 5, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.