ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, November 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Ya Ziyarci Urumqi Na Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin

by CMG Hausa
3 years ago
Bayanai

CGI Isah Idris Jere (a tsakiya) Shugaban Shirin DID4D, Mista Solomon Musa (na huɗu daga dama) da sauran mahukuntan shirin da na NIS a yayin ziyarar na haɓaka samar da bayanai

Babban sakataren kwamitin koli na JKS Xi Jinping ya ziyarci jami’ar Xinjiang, da yankin tashar ruwa ta kasa da kasa ta Urumqi, da al’ummar Guyuanxiang dake gundumar Tianshan, da gidan adana kayan tarihi na jihar Xinjiang ta kabilar Uygur mai cin gashin kanta dake birnin Urumqi, babban birnin jihar Xinjiang dake yankin arewa maso yammacin kasar Sin, daga yammacin ranar Talata zuwa safiyar ranar Laraba.

  • Kasashen Yammacin Duniya Ne Suka Kirkiro Batun Tarkon Bashin Sin Kan Kasashen Afrika

Xi ya fahimci yadda ake aikin zakulo masu hazaka, da yadda ake daidaita matakan yaki da annobar COVID-19 da ci gaban tattalin arziki da zamantakewa tare, da inganta hadin kan kabilu da bunkasuwa, da karfafa fahimtar al’ummar kasar Sin, da dai sauransu.

A safiyar ranar Laraba, shugaba Xi ya kuma kalli wani wasan gargajiya na kabilar Kirgiz mai suna Manas, da aka shirya a gidan adana kayan tarihi na jihar Xinjiang ta Uygur mai cin gashin kanta. Inda ya bayyana cewa, kiyaye al’adu irin na Manas, wata al’ada ce ta ‘yan tsirarun kabilu da kuma al’ummar kasar Sin. Yana mai jaddada kara kokarin kiyayewa da yayata al’adu.

ADVERTISEMENT

Haka kuma shugaba Xi ya ziyarci mazauna garin Guyuanxiang, inda ya ce, dole ne a kara kaimi, ta hanyar dogaro da al’umma. Don haka, ya bukaci hukumomi su kara himma, wajen gudanar da ayyukan da suka shafi al’umma, don kara koyo da biyan bukatun jama’a da amfanar da mazaunan dukkan kabilu.

Sannan Xi ya ziyarci yankin tashar kan tudu ta kasa da kasa ta Urumqi a yammacin ranar Talata, yana mai cewa, yayin da ake samun ci gaba a hadin gwiwar shawarar “ziri daya da hanya daya”, a hannu guda kuma, ba za a bar jihar Xinjiang a baya ba, sai ma ya zama yanki mai muhimmanci, kuma wata cibiya. Ya kuma yi na’am da ci gaban da ma’aikatan suka samu, inda ya karfafa musu gwiwar kara kokarin yin aiki don samun gagarumar nasara. (Ibrahim Yaya)

LABARAI MASU NASABA

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya
Daga Birnin Sin

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

November 14, 2025
Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

November 14, 2025
Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko
Daga Birnin Sin

Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko

November 14, 2025
Next Post
ganduje

Aikin Katafariyar Gadar Buhari Da Ganduje Ke Yi Ci Gaban Nijeriya Ne -Bello

LABARAI MASU NASABA

Wasu Mahara Sun Kashe Mata 2, Tare Da da Ƙona Gidansu A Tudun Yola

Wasu Mahara Sun Kashe Mata 2, Tare Da da Ƙona Gidansu A Tudun Yola

November 15, 2025
Rundunar Sojin Nijeriya Ta Bayyana Dalilan Hana Jami’anta Auren ‘Yan Kasashen Waje

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Bayyana Dalilan Hana Jami’anta Auren ‘Yan Kasashen Waje

November 15, 2025
Fashi Da Makami: An Yanke Wa ’Yan Nijeriya Hudu Mazauna Birtaniya Hukuncin Daurin Shekara 55 A Gidan Yari

Fashi Da Makami: An Yanke Wa ’Yan Nijeriya Hudu Mazauna Birtaniya Hukuncin Daurin Shekara 55 A Gidan Yari

November 15, 2025
Shugaban APC Na Kano Ya Nemi Afuwa Daga Al’ummar Fagge Kan Kalamansa

Shugaban APC Na Kano Ya Nemi Afuwa Daga Al’ummar Fagge Kan Kalamansa

November 15, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

’Yansanda Sun Cafke Wani Da Ake Zargin Dan Ta’adda Ne A Jihar Kebbi

November 15, 2025
Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

November 14, 2025
NAHCON Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Da Zai Kula Da Shafin Nusuk Masar Na Hajjin 2026

NAHCON Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Da Zai Kula Da Shafin Nusuk Masar Na Hajjin 2026

November 14, 2025
NSCDC Ta Cafke Mutum Biyu Bisa Zargin Satar NAPEP Da Safarar Miyagun Kwayoyi A Kano

NSCDC Ta Cafke Mutum Biyu Bisa Zargin Satar NAPEP Da Safarar Miyagun Kwayoyi A Kano

November 14, 2025
Gwamnan Gombe Ya Gabatar Da Naira Biliyan 535.69 A Matsayin Kasafin 2026

Gwamnan Gombe Ya Gabatar Da Naira Biliyan 535.69 A Matsayin Kasafin 2026

November 14, 2025
Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

November 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.