Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

Ya Daba Wa Dan Uwansa Wuka Kan Tsawata Wa Matsarsa

by Muhammad
February 23, 2021
in JAKAR MAGORI
1 min read
Wuka
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Ana zargin wani mai suna Kadir da tsirewa bayan daba wa kanensa, Suleiman, wuka har lahira a Auchi da ke karamar hukumar Etsako ta Yamma ta Jihar Edo.

A cewar rahotanni, Suleiman ya tsawata wa matar Kadir ne a ranar Juma’a saboda irin rashin mutuncin da take yi ga mahaifiyarsu, kuma Kadir, wanda ba ya gida a lokacin da rikicin ya faru, ya tunkari kanin nasa ne saboda tsawatarwar da yayi wa matar tasa lokacin da bana nan.

An ce mahaifiyarsu ta shiga tsakani kuma ta sasanta rikicin tsakanin ’ya’yan nata biyu. Amma kuma an ce Kadir ya sake tado da batun a yammacin ranar, inda mahaifiyarsu ta sake shiga tsakani ta kwantar lamarin.

A nasa bangaren, an ce Suleiman ya manta da batun, inda ya cigaba da harkokinsa na yau da kullum. Amma Kadir daga baya an ce ya dabawa Suleiman wuka da yamma kuma ya gudu.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Edo, Princewill Osaigbobo, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin, ya ce, mamacin ya mutu ne a asibitin St. Jude, inda aka kai shi don kula da lafiyarsa.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ya Kone Gidansa Kurmus Don Ya Hana tsohuwar Matarsa Dawowa A Kaduna

Next Post

An Cafke Mata Biyu Masu Amfani Da Yara Don Tsafi

RelatedPosts

Jihar Neja

NDLEA Ta Kwace Bindiga 27 Daga Wasu Masu Laifi A Jihar Neja

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa   An kama wasu mutum biyu...

Majalisar Wakilai

Sojojin Nijeriya 386 Suka Yi Ritaya A 2020 – Majalisar Wakilai

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa   Kwamitin Majalisar Wakilai mau kula...

Watanni Biyu

Cikin Watanni Biyu ’Yan Bindiga Sun Amshi Naira Biliyan 10 Daga Hannun Mutum 720

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa   Bincike ya nuna cewa an...

Next Post
Tsafi

An Cafke Mata Biyu Masu Amfani Da Yara Don Tsafi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version