Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Yadda EFCC Ta Yi Kwanton Bauna A Kotu Don Kama Ajumogobia

by
3 years ago
in RIGAR 'YANCI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Tabbatar Da Kama  Wasu Sojoji Masu Hulda Da ‘Yan Ta’adda

Kansila Mai Mataimaka 18 Ya Sadaukar Da Albashinsa Na Farko

An yi wata ‘ya kwarya-kwaryar dirama a harabar babbar kotun da ke Ikeja, a sa’ailin da jami’an hukumar EFCC suka yi kwantan bauna a kokarin da suke yi na kama tsohuwar Alkaliyar babbar kotun tarayya, Mai Shari’a Rita Ofili Ajumogobia.
Hakan kuwa ya faru ne bayan da Mai Shari’a Hakeem Oshodi, ya yi watsi da dukkanin tuhumomi 30 da ake yi wa ita Mai Shari’a Rita Ofili Ajumogobia.
Ajumogobia, tana fuskantar tuhuma ne a kan cin hanci da rashawa da kuma yin amfani da kujerarta ta hanyar da ba ta dace ba.
Kotun ta yi hukunci da cewa, abin da hukumar ta EFCC ta yi, kokari ne na batawa kotun lokaci kawai.
Alkalin kotun ya kaniyanci hukumar ta EFCC a kan neman da ta yi na a yi watsi da shari’ar, a kan wani hukunci da kotun daukaka kara ta yi, inda ta goyi bayan wani Alkali da ake tuhuma da cin hanci.
Ajumogobia, ta fita ta bar kotun, amma sai ta sake dawowa cikin kotun, ta ma haye can sama a lokacin da ta ga wasu dakarun hukumar ta EFCC suna ta zare idanu, suna jiran ta taka kafarta a wajen kotun su sake yin awon gaba da ita.
Har zuwa lokacin hada wannan rahoton, Ajumogobia, tana boye a cikin kotun, sa’ilin da su kuma jami’an hukumar ta EFCC suke bakin kofar shiga kotun suna jiran fitowarta su kama ta.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Hotunan Abubuwan Da Su Ka Faru Ba A Bikin Kammala Kwas Na 4 Na Daliban Kwalejin Sojojin Sama (Afwc) Da Ke Makurxi Jiya

Next Post

Mutane 55 Ne Su Ka Yi Watandar Naira Bilyan 1.3 A Gwamnatin Jonathan

Labarai Masu Nasaba

Zamfara

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Tabbatar Da Kama  Wasu Sojoji Masu Hulda Da ‘Yan Ta’adda

by
1 year ago
0

...

Kansila Mai Mataimaka 18 Ya Sadaukar Da Albashinsa Na Farko

by
1 year ago
0

...

APC

Sanata Al-Makura Ya Cancanci Rike Kujerar Shugabancin APC, Inji Gwamna Sule

by
1 year ago
0

...

Kebbi

Bagudu Ya Bukaci ’Yan Nijeriya Su Zama Masu Kishin Kasa A Shafukan Sada Zumunta

by
1 year ago
0

...

Next Post
Mutane 55 Ne Su Ka Yi Watandar Naira Bilyan 1.3 A Gwamnatin Jonathan

Mutane 55 Ne Su Ka Yi Watandar Naira Bilyan 1.3 A Gwamnatin Jonathan

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: