• English
  • Business News
Friday, August 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Garkuwa Da Dalibai Ke Haifar Da Koma-baya Ga Ci Gaban Ilimi A Arewa

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
in Rahotonni
0
Yadda Garkuwa Da Dalibai Ke Haifar Da Koma-baya Ga Ci Gaban Ilimi A Arewa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar dattawan Arewa (NEF) ta nuna rashin jin dadinta akan yadda ‘yan ta’adda suke samun damar  shiga makarantun da suka hada dana Sakandare  da kuma  manyan makarantu wadanda ‘yan ta’adda da sauran masu aikata laifuka da suka hada da har da garkuwa da mutane.

Wata sanarwar da aka rabawa amnema labarai a Abuja da ke dauke da sa hannun Shugaban kungiyar Farfesa. Dokta D.D. Sheni,ya bayyana an kusa shekara goma tun lokacin da aka dauki ‘yan makarantar mata ta Chibok masu yawa ta Jihar Borno, sannu a hankali sai al’amarin garkiwa da ‘yan makaranta yake daukae  wani sabon salo.

  • Shawarar Kasar Sin Ta Gina Al’ummar Duniya Mai Mokamar Bai Daya
  • Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Wa Matar Da ‘Yan Bindiga Suka Raba Da Muhallinta Shatara Ta Arziki

“ Yayin da ake ci gaba da fuskantar al’amarin na garkuwa da ‘yanmakaranta wanda kuma hakan ya nuna gazawa ta gwamnati wajen ceto yawancin ‘yan matan na Chibok daga wurin wadanda suka yi garkuwa da su, ana cikin hakan ne kuma sai ga maganar na ‘yan makarantar Dapchi  wani abin ban takaici bayan an dauke sum ranar da za a maido dasu su ‘yan ta’addar ne suka maido su makaranta aka ce kada a yi masu wani abu. Hakan abin ya ci gaba da faruwa dar ya kai Kankara, Kagara,Kaduna da Kangebe, zuwa Yawurin Kebbi daga nan sai can sai dai fatar Allah ya kara kiyaye mu gaba daya.

Maganar awon gaba na’yanmata 46 da suke karatu a jami’ar tarayya ta Gusau wadanda ‘yan ta’adda suka dauka wannan ba shi bane lokaci na farko, kusan wannan zuwan ‘yan ta’addar na uku ne a jami’ar gwamnatin tarayyar.

“Irin yadda aka ci mutunci wajen kai farmaki wurin kwanan dalibai mata yadda aka shiga wurin kwanan na su haka aka shiga wurin kwanan dalibai na makarantar Dapchi,wanda shi an samu rasa rayuka da raunuka masu muni wajen daukar ‘yan makaranta da basu ji basu gani ba,yawancinsu matasa ne masu shekara goma sha”.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu

Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki

Dattawan na Arewa sun ce abin akwai ban takaici na yadda ake yawan daukar dalibai ‘yan makaranta ana garkuwa dasu,wannan aikata laifin ‘yanta’adda ne suke yin hakan saboda an samu rashin halin ko in kula na wasu jami’an tsaro da suke nunawa kan aikin nasu, irin hakan ne su ‘yan ta’addar suka yi amfani da  damar da suka samu.

Sun ci gaba da bayanin “Abin yana  daure mana kai,mu yadda da cewa lokacin da gwamnati take bugun kirjinta tana maganar ta sawo sabbi kayan fada har ma da jirage masu saukar angulu,wadanda aka samar masu da isassu,sai dai kash! rashin kishin kasa sai ga ‘yan ta’addar suna ta  shige da fici suna abinda suka dama a Arewa babu mai  ce masu ko uffan.

“’Yan Nijeriya baki daya da al’ummar Arewa shekarubn da  suka gabata rayuwarsu da harkokin kasuwancinsu na yau da kullun al’amarin tabarbarewar tsaro da ya  shafi amfani da tsattauran ra’ayin addini, ta’addanci, matsala tsakanin manoma da makiyaya,ga kuma garkuwa da al’umma kamar yadda kungiyar ta bayyana.

Kungiyar ta yi kira da gwamnatocin tarayya, Jihohi, kananan hukumomi da su hada kai wajen daukar dukkan matakin daya dace wajen tabbatar da samarwan al’ummarsu  tsaro ta hanyar samar da wadanda za su sa ido kan al’amarin daya shafi tsaon al’umma  a duk inda suke domin kulawa dasa ido kan al’amarin tsaron lafiya da dukiyar al’umma.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Hadin Gwiwa Tsakanin Masana’antar Sarrafa Karfe Ta HBIS Da Ta Smederevo

Next Post

Pushpa Kamal Dahal: Gasar Wasannin Asiya Na Da Muhimmiyar Ma’ana Ga Al’ummomin Kasar Nepal

Related

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu
Rahotonni

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu

6 days ago
Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki
Rahotonni

Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki

1 week ago
Fyade
Rahotonni

Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 4.3 A Kullum Don Ciyar Da Wadanda Ke Jiran Hukuncin Kisa

2 weeks ago
APC
Manyan Labarai

2027: Gangamin ‘Yan Adawa Ya Sa APC Fafutukar Neman Mafita

2 weeks ago
Majalisar Dokokin Nijeriya Ta Sanar Da Dakatar Da Ayyukanta Saboda Alhinin Rasuwar Buhari
Labarai

Na Shiga Aikin Soja Domin Gujewa Yin Auren Fari Da Ƙuruciya — Buhari

3 weeks ago
Ko Yanzu Tinubu Ya Yi Rawar Gani, Kuma Yana Ƙoƙari Sosai – Buhari
Rahotonni

Muhimman Abubuwa 10 Da Kowa Zai So Ya Sani Game Da Marigayi Shugaban Ƙasa Buhari

3 weeks ago
Next Post
Pushpa Kamal Dahal

Pushpa Kamal Dahal: Gasar Wasannin Asiya Na Da Muhimmiyar Ma’ana Ga Al’ummomin Kasar Nepal

LABARAI MASU NASABA

2027: APC Da ADC Na Gwagwarmayar Neman Samun Goyon Bayan Mutanen Arewa

2027: APC Da ADC Na Gwagwarmayar Neman Samun Goyon Bayan Mutanen Arewa

August 1, 2025
Sin Ta Kadu Da Takunkumin Da Amurka Ta Kakaba Wa Hukumomi Da Jami’an Falasdinu

Sin Ta Kadu Da Takunkumin Da Amurka Ta Kakaba Wa Hukumomi Da Jami’an Falasdinu

August 1, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Dimokuraɗiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Dimokuraɗiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

August 1, 2025
Sin Ta Samu Bunkasar Tafiye-Tafiye Cikin Gida Da Kashi 20.6% A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samu Bunkasar Tafiye-Tafiye Cikin Gida Da Kashi 20.6% A Rabin Farko Na Bana

August 1, 2025
Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 

Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 

August 1, 2025
Majalisar Dokokin Sokoto Ta Aike Wa  Kwamishina Sammaci, Duba Dalili

Majalisar Dokokin Sokoto Ta Aike Wa  Kwamishina Sammaci, Duba Dalili

August 1, 2025
Ministan Tsaron Kasar Sin Ya Nanata Shan Damarar PLA A Kan Sake Hadewar Kasar

Ministan Tsaron Kasar Sin Ya Nanata Shan Damarar PLA A Kan Sake Hadewar Kasar

August 1, 2025
An Bude Atisayen “Hadin Gwiwa Na Teku Na 2025″ Tsakanin Sin Da Rasha

An Bude Atisayen “Hadin Gwiwa Na Teku Na 2025″ Tsakanin Sin Da Rasha

August 1, 2025
Zhao Leji Ya Yi Jawabi A Babban Taron Shugabannin Majalisun Kasa Da Kasa Karo Na 6

Zhao Leji Ya Yi Jawabi A Babban Taron Shugabannin Majalisun Kasa Da Kasa Karo Na 6

August 1, 2025
Sin Ta Samarwa Sassan Kasa Da Kasa Damar Shigowa Ba Tare Da Bukatar Biza Ba

Sin Ta Samarwa Sassan Kasa Da Kasa Damar Shigowa Ba Tare Da Bukatar Biza Ba

August 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.