ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Garkuwa Da Dalibai Ke Haifar Da Koma-baya Ga Ci Gaban Ilimi A Arewa

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
Dalibai

Kungiyar dattawan Arewa (NEF) ta nuna rashin jin dadinta akan yadda ‘yan ta’adda suke samun damar  shiga makarantun da suka hada dana Sakandare  da kuma  manyan makarantu wadanda ‘yan ta’adda da sauran masu aikata laifuka da suka hada da har da garkuwa da mutane.

Wata sanarwar da aka rabawa amnema labarai a Abuja da ke dauke da sa hannun Shugaban kungiyar Farfesa. Dokta D.D. Sheni,ya bayyana an kusa shekara goma tun lokacin da aka dauki ‘yan makarantar mata ta Chibok masu yawa ta Jihar Borno, sannu a hankali sai al’amarin garkiwa da ‘yan makaranta yake daukae  wani sabon salo.

  • Shawarar Kasar Sin Ta Gina Al’ummar Duniya Mai Mokamar Bai Daya
  • Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Wa Matar Da ‘Yan Bindiga Suka Raba Da Muhallinta Shatara Ta Arziki

“ Yayin da ake ci gaba da fuskantar al’amarin na garkuwa da ‘yanmakaranta wanda kuma hakan ya nuna gazawa ta gwamnati wajen ceto yawancin ‘yan matan na Chibok daga wurin wadanda suka yi garkuwa da su, ana cikin hakan ne kuma sai ga maganar na ‘yan makarantar Dapchi  wani abin ban takaici bayan an dauke sum ranar da za a maido dasu su ‘yan ta’addar ne suka maido su makaranta aka ce kada a yi masu wani abu. Hakan abin ya ci gaba da faruwa dar ya kai Kankara, Kagara,Kaduna da Kangebe, zuwa Yawurin Kebbi daga nan sai can sai dai fatar Allah ya kara kiyaye mu gaba daya.

ADVERTISEMENT

Maganar awon gaba na’yanmata 46 da suke karatu a jami’ar tarayya ta Gusau wadanda ‘yan ta’adda suka dauka wannan ba shi bane lokaci na farko, kusan wannan zuwan ‘yan ta’addar na uku ne a jami’ar gwamnatin tarayyar.

“Irin yadda aka ci mutunci wajen kai farmaki wurin kwanan dalibai mata yadda aka shiga wurin kwanan na su haka aka shiga wurin kwanan dalibai na makarantar Dapchi,wanda shi an samu rasa rayuka da raunuka masu muni wajen daukar ‘yan makaranta da basu ji basu gani ba,yawancinsu matasa ne masu shekara goma sha”.

LABARAI MASU NASABA

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa

Dattawan na Arewa sun ce abin akwai ban takaici na yadda ake yawan daukar dalibai ‘yan makaranta ana garkuwa dasu,wannan aikata laifin ‘yanta’adda ne suke yin hakan saboda an samu rashin halin ko in kula na wasu jami’an tsaro da suke nunawa kan aikin nasu, irin hakan ne su ‘yan ta’addar suka yi amfani da  damar da suka samu.

Sun ci gaba da bayanin “Abin yana  daure mana kai,mu yadda da cewa lokacin da gwamnati take bugun kirjinta tana maganar ta sawo sabbi kayan fada har ma da jirage masu saukar angulu,wadanda aka samar masu da isassu,sai dai kash! rashin kishin kasa sai ga ‘yan ta’addar suna ta  shige da fici suna abinda suka dama a Arewa babu mai  ce masu ko uffan.

“’Yan Nijeriya baki daya da al’ummar Arewa shekarubn da  suka gabata rayuwarsu da harkokin kasuwancinsu na yau da kullun al’amarin tabarbarewar tsaro da ya  shafi amfani da tsattauran ra’ayin addini, ta’addanci, matsala tsakanin manoma da makiyaya,ga kuma garkuwa da al’umma kamar yadda kungiyar ta bayyana.

Kungiyar ta yi kira da gwamnatocin tarayya, Jihohi, kananan hukumomi da su hada kai wajen daukar dukkan matakin daya dace wajen tabbatar da samarwan al’ummarsu  tsaro ta hanyar samar da wadanda za su sa ido kan al’amarin daya shafi tsaon al’umma  a duk inda suke domin kulawa dasa ido kan al’amarin tsaron lafiya da dukiyar al’umma.

Dalibai
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

MASU ALAKA

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya
Rahotonni

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

July 14, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Rahotonni

Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa

July 11, 2026
Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji

June 26, 2026
Next Post
Pushpa Kamal Dahal

Pushpa Kamal Dahal: Gasar Wasannin Asiya Na Da Muhimmiyar Ma’ana Ga Al’ummomin Kasar Nepal

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.