ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Garkuwa Da Dalibai Ke Haifar Da Koma-baya Ga Ci Gaban Ilimi A Arewa

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
Dalibai

Kungiyar dattawan Arewa (NEF) ta nuna rashin jin dadinta akan yadda ‘yan ta’adda suke samun damar  shiga makarantun da suka hada dana Sakandare  da kuma  manyan makarantu wadanda ‘yan ta’adda da sauran masu aikata laifuka da suka hada da har da garkuwa da mutane.

Wata sanarwar da aka rabawa amnema labarai a Abuja da ke dauke da sa hannun Shugaban kungiyar Farfesa. Dokta D.D. Sheni,ya bayyana an kusa shekara goma tun lokacin da aka dauki ‘yan makarantar mata ta Chibok masu yawa ta Jihar Borno, sannu a hankali sai al’amarin garkiwa da ‘yan makaranta yake daukae  wani sabon salo.

  • Shawarar Kasar Sin Ta Gina Al’ummar Duniya Mai Mokamar Bai Daya
  • Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Wa Matar Da ‘Yan Bindiga Suka Raba Da Muhallinta Shatara Ta Arziki

“ Yayin da ake ci gaba da fuskantar al’amarin na garkuwa da ‘yanmakaranta wanda kuma hakan ya nuna gazawa ta gwamnati wajen ceto yawancin ‘yan matan na Chibok daga wurin wadanda suka yi garkuwa da su, ana cikin hakan ne kuma sai ga maganar na ‘yan makarantar Dapchi  wani abin ban takaici bayan an dauke sum ranar da za a maido dasu su ‘yan ta’addar ne suka maido su makaranta aka ce kada a yi masu wani abu. Hakan abin ya ci gaba da faruwa dar ya kai Kankara, Kagara,Kaduna da Kangebe, zuwa Yawurin Kebbi daga nan sai can sai dai fatar Allah ya kara kiyaye mu gaba daya.

ADVERTISEMENT

Maganar awon gaba na’yanmata 46 da suke karatu a jami’ar tarayya ta Gusau wadanda ‘yan ta’adda suka dauka wannan ba shi bane lokaci na farko, kusan wannan zuwan ‘yan ta’addar na uku ne a jami’ar gwamnatin tarayyar.

“Irin yadda aka ci mutunci wajen kai farmaki wurin kwanan dalibai mata yadda aka shiga wurin kwanan na su haka aka shiga wurin kwanan dalibai na makarantar Dapchi,wanda shi an samu rasa rayuka da raunuka masu muni wajen daukar ‘yan makaranta da basu ji basu gani ba,yawancinsu matasa ne masu shekara goma sha”.

LABARAI MASU NASABA

Ko Yakin Iran Zai Kawo Karshen Kawancen Amurka Da Kasashen Larabawa?

Yadda Sauya Shekar ‘Yan Siyasa Ta Sauya Fasalin Majalisar Dokokin Kasa

Dattawan na Arewa sun ce abin akwai ban takaici na yadda ake yawan daukar dalibai ‘yan makaranta ana garkuwa dasu,wannan aikata laifin ‘yanta’adda ne suke yin hakan saboda an samu rashin halin ko in kula na wasu jami’an tsaro da suke nunawa kan aikin nasu, irin hakan ne su ‘yan ta’addar suka yi amfani da  damar da suka samu.

Sun ci gaba da bayanin “Abin yana  daure mana kai,mu yadda da cewa lokacin da gwamnati take bugun kirjinta tana maganar ta sawo sabbi kayan fada har ma da jirage masu saukar angulu,wadanda aka samar masu da isassu,sai dai kash! rashin kishin kasa sai ga ‘yan ta’addar suna ta  shige da fici suna abinda suka dama a Arewa babu mai  ce masu ko uffan.

“’Yan Nijeriya baki daya da al’ummar Arewa shekarubn da  suka gabata rayuwarsu da harkokin kasuwancinsu na yau da kullun al’amarin tabarbarewar tsaro da ya  shafi amfani da tsattauran ra’ayin addini, ta’addanci, matsala tsakanin manoma da makiyaya,ga kuma garkuwa da al’umma kamar yadda kungiyar ta bayyana.

Kungiyar ta yi kira da gwamnatocin tarayya, Jihohi, kananan hukumomi da su hada kai wajen daukar dukkan matakin daya dace wajen tabbatar da samarwan al’ummarsu  tsaro ta hanyar samar da wadanda za su sa ido kan al’amarin daya shafi tsaon al’umma  a duk inda suke domin kulawa dasa ido kan al’amarin tsaron lafiya da dukiyar al’umma.

Dalibai
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

MASU ALAKA

Dalibai
Rahotonni

Ko Yakin Iran Zai Kawo Karshen Kawancen Amurka Da Kasashen Larabawa?

May 17, 2026
Dalibai
Rahotonni

Yadda Sauya Shekar ‘Yan Siyasa Ta Sauya Fasalin Majalisar Dokokin Kasa

May 16, 2026
Abincin Da Ya Kamata Ku Ci Lokacin Al’ada
Rahotonni

Almajiranci:Matsala Ko Maslaha

May 10, 2026
Next Post
Pushpa Kamal Dahal

Pushpa Kamal Dahal: Gasar Wasannin Asiya Na Da Muhimmiyar Ma’ana Ga Al’ummomin Kasar Nepal

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.