• English
  • Business News
Sunday, July 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Matar Shugaban DSS Ta Yi Barazanar Hana Ni Zama Gwamnan Kano –Abba Gida-Gida

by Sadiq
2 years ago
in Labarai
0
Yadda Matar Shugaban DSS Ta Yi Barazanar Hana Ni Zama Gwamnan Kano –Abba Gida-Gida
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sabon gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya tofa albarkacin bakinsa kan abin da ya faru tsakaninsa da uwargidan shugaban hukumar tsaro ta farin kaya (DSS), Yusuf Magaji Bichi, jim kadan gabanin zaben 2023.

Gwamna Yusuf ya ce matar Bichi ta yi barazanar hana shi zama gwamnan jihar Kano a zaben 2023.

  • An Bayyana Ranar Buga El Clasico Tsakanin Real Madrid Da Barcelona
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane Da Dama A Wani Sabon Hari A Kogi

Gwamnan ya bayyana haka ne a ranar Talata a lokacin da yake tattaunawa da malaman Addinin Musulunci a gidan gwamnati da ke Kano, domin neman goyon bayan gwamnatinsa.

Idan dai za a iya tunawa a wani lokaci gabanin zaben, an yi ta cece-kuce a kafafen sada zumunta kan rikicin da ya barke tsakanin magoya bayan Yusuf, a lokacin da uwargidan shugaban DSS a filin jirgin saman Malam Aminu Kano.

Gwamnan, koka kan yadda wasu malaman Addinin Musulunci suka je gidajen rediyo suna zarginsa ba tare da sanin hakikanin abin da ya faru tsakaninsa da Misis Bichi ba.

Labarai Masu Nasaba

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

“Bayan jami’an DSS sun ci mutuncin mutanenmu, sai na gana da ita na kai korafi, sai ta fara zagina, ta ce na rantse ba za mu taba bari ka zama gwamnan jihar Kano ba.”

Gwamnan ya kuma yi zargin cewa uwargidan shugaban DSS din, daga bisani ta hana shi shiga jirgin kasuwanci bayan da ya biya kudin tikitin tikitinsa, inda ya kara da cewa wasu malaman Kano ma sun yi ta sukarsa duk da cewa shi aka cutar ba tare da jin nasa bangaren ba.

Don haka Yusuf ya shaida wa malaman da suka halarci taron cewa zai mutunta dukkan malaman Addini a jihar, amma ya yi gargadin cewa ba zai lamunci da masu sukar gwamnatinsa ba a cikinsu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Abba Kabir YusufBarazanaBichiDSSkanoUwargidan Shugaban DSS
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zargin Maita: Wanda Ya Banka Wa Karamar Yarinya Wuta A Bauchi Ya Shiga Hannu

Next Post

Sheikh Jassim Ya Kusa Zama Sabon Mamallakin Man Utd

Related

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara
Labarai

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

3 hours ago
VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace
Labarai

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

4 hours ago
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 
Wasanni

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

14 hours ago
Kasar Sin Na Tir Da Harin Isra’ila Kan Makarantu A Gaza Tare Da Kira Da A Dakatar Da Bude Wuta
Labarai

Isra’ila Na Sanya Alamar Rusau A Dubban Gidajen Fararen Hula A Gaza

16 hours ago
Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson
Siyasa

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

18 hours ago
An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja
Manyan Labarai

An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

19 hours ago
Next Post
Sheikh Jassim Ya Kusa Zama Sabon Mamallakin Man Utd

Sheikh Jassim Ya Kusa Zama Sabon Mamallakin Man Utd

LABARAI MASU NASABA

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

July 27, 2025
Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

July 27, 2025
aure

Ko Kin San… Matsalolin Mahaifa Da Suke Hana Haihuwa 

July 27, 2025
VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

July 27, 2025
Yadda Ake Faten Acca

Yadda Ake Faten Acca

July 27, 2025
Hanyoyin Gyaran Gashi

Hanyoyin Gyaran Gashi

July 27, 2025
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

July 26, 2025
Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

July 26, 2025
Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya

Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya

July 26, 2025
Kasar Sin Na Tir Da Harin Isra’ila Kan Makarantu A Gaza Tare Da Kira Da A Dakatar Da Bude Wuta

Isra’ila Na Sanya Alamar Rusau A Dubban Gidajen Fararen Hula A Gaza

July 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.