• English
  • Business News
Monday, August 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Noman Karas Ke Kara Bunkasa

by Abubakar Abba
2 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Yadda Noman Karas Ke Kara Bunkasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A dukkan fadin Afirka, Nijeriya ita ce kan gaba wajen noman Karas, inda aka kiyasata cewa, a kasar ana noman Karas da ya kai tan 225,000 a duk shekara.

Wannan adadin ya kai kashi 37.5 daga cikin dari, inda kuma ake samun ribar da ta kai dala miliyan 720, wanda hakan ke nuna cewa, wannan wata babbar hanya ce, ta kara samar da kudin shiga da kuma kara bunkasa tattalin arzikin Nijeriya.

  • Manoman Alkama 50,000 Suka Samu Tallafi A Jihohi 13 —FMAN

Sai dai, wani babban abin takaici shi ne, duk da karfin da kasar nan ke da shi wajen nomansa, wasu daga cikin manomansa na garin Jos, cikin jihar Filato sun bayyana cewa, nomansa bai da wuya kamar noman sauran kayan lambu.

Daya daga cikin manomansa a yankin Mista Ali a karamar hukumar Jos ta arewa,
Murtala Hudu ya bayyana cewa, ana samun riba mai yawa a nomansa kuma ba a bukatar sai an zuba jari mai yawa.

Ya ce, ba a bukatar sai manominsa ya zuba takin zamani mai yawa, sabanin a noman dankali ko Kabeji da sauran kayan lambu.
Ya kara da cewa, noman Karas na sa manoma su kara samun karuwa sosai, musamman idan suka noma shi yadda ya kamata, sannan kuma ya kara da cewa, momaninsa zai iya kashe naira 50,000 a wajen nomansa, inda kuma idan ya debe shi, zai iya samun ribar da ta kai ta naira 300,000 ko kuma naira 400,000.

Labarai Masu Nasaba

Nazari Kan Dalilin Da Ya Sa Kajin Gidan Gona Ke Samar Da Ƙananan Ƙwai 

Abubuwan Da Suka Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Noman Waken Soya

Shi ma wani manomin sa mai suna Abdulkadir Danke ya bayyana cewa, noman sa bai da wata wahala sabanin sauran kayan lambu, inda ya kara da cewa, ana samun riba mai yawa a nomansa natukar manominsa ya dukkan ka’idojin shukarsa.

A cewarsu, akwai wani lokacin da farashin sa a kasuwa ke sauka, musamman idan manomansa, sun kai shi kasuwa da yawa, inda suka kara da cewa, akasari hakan na faruwa ne saboda karancin wajen da za su adana shi.

Sun bayyana cewa, wani lokacin dilolin na sayen daukacin kadadar da aka noma shi akan naira 80,000, inda suka yi nuni da cewa, a yar da shi a kan wannan farashin tabka babbar asara ce.

Sun kara da cewa, zai yi wuya su iya magance wannan matsalar kan yadda kasuwarsa ke kasance wa, inda suka sanar da cewa, kowanne manominsa, dole ne ya kwana da sanin cewa, zai iya yin asara a fannin na bonanza da kuma sanin ina ne kasuwarsa za ta karkata.

Sun kuma ce, tsadarsa na fara wa ne daga watan Afirilu zuwa watan Yuli kafin damina ta kankama sosai.

Shugaban kungiyar masu sayar da Karas reshen Jos Alhaji Tanimu Isa ya bayyana cewa, shiga cikin fannin noman sa a yankin da mutane suka yi da dama, hakan ya janyo faduwar darajar noman sa a yankin.

A cewarsa, sabanin a baya, a garin Jos ne aka fi yin nomansa, inda kuma a yanzu jihar Bauchi da Kano suke nomansa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Masana Sun Kara Fito Da Dabarun Noman Shinkafa Ta Yadda Za A Kara Samun Riba

Next Post

‘Yan Bindiga Sun Harbe Dagaci A Kano

Related

Nazari Kan Dalilin Da Ya Sa Kajin Gidan Gona Ke Samar Da Ƙananan Ƙwai 
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dalilin Da Ya Sa Kajin Gidan Gona Ke Samar Da Ƙananan Ƙwai 

1 day ago
Abubuwan Da Suka Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Noman Waken Soya
Noma Da Kiwo

Abubuwan Da Suka Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Noman Waken Soya

2 days ago
Nijeriya Na Asarar Tiriliyan 3.2 Sanadiyyar Watsi Da Noma A Gandun Daji
Noma Da Kiwo

Nijeriya Na Asarar Tiriliyan 3.2 Sanadiyyar Watsi Da Noma A Gandun Daji

3 days ago
Manoma Sun Caccaki Tinubu Kan Ƙarfafa Shigo Da Shinkafa Da Masara Daga Ƙasashen Waje
Noma Da Kiwo

Manoma Sun Caccaki Tinubu Kan Ƙarfafa Shigo Da Shinkafa Da Masara Daga Ƙasashen Waje

1 week ago
Manyan Ƙalubale Takwas Da Ke Shafar Farashin Tumatir
Noma Da Kiwo

Manyan Ƙalubale Takwas Da Ke Shafar Farashin Tumatir

1 week ago
Sin Ta Gaggauta Aikin Gyara Da Kyautata Ababen Aikin Gona
Noma Da Kiwo

Asusun NADF, OCP Da Gwamnatin Katsina Sun Kaddamar Da Noman Hekta 50

2 weeks ago
Next Post
‘Yan Ta’adda Sun Kashe Mace Mai Juna Biyu Bayan Gaza Samun Nasarar Yin Garkuwa Da Mijinta A Borno

'Yan Bindiga Sun Harbe Dagaci A Kano

LABARAI MASU NASABA

Masana Kimiyya Na Sin Sun Samar Da Fasahar Sa Ido Kan Cututtukan Da Ake Samu Daga Sauro

Masana Kimiyya Na Sin Sun Samar Da Fasahar Sa Ido Kan Cututtukan Da Ake Samu Daga Sauro

August 11, 2025
Jiragen Saman NAF Sun Kai Hari Kan Taron ‘Yan Bindiga 400 A Zamfara

Jiragen Saman NAF Sun Kai Hari Kan Taron ‘Yan Bindiga 400 A Zamfara

August 11, 2025
Borno

‘Yan Ta’addar ISWAP Sun Kashe Shugaban Mafarauta A Borno

August 11, 2025
Yajin aiki

Kungiyoyin Kwadago Sun Tsunduma Yajin Aiki A Taraba

August 11, 2025
Inganta Harkokin Gwamnati: Oyebanji Ya Sauke Kwamishinoni 19

Inganta Harkokin Gwamnati: Oyebanji Ya Sauke Kwamishinoni 19

August 11, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

August 11, 2025
Ko MaÆ™iyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu

Ko MaÆ™iyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu

August 10, 2025
Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

August 10, 2025
Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga ÆŠan’adam

Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga ÆŠan’adam

August 10, 2025
INEC Ta Gargaɗi Ƴan Siyasa Kan Azarɓaɓin Yaƙin Neman Zaɓen 2027

INEC Ta Gargaɗi Ƴan Siyasa Kan Azarɓaɓin Yaƙin Neman Zaɓen 2027

August 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.