• English
  • Business News
Saturday, May 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Noman Karas Ke Kara Bunkasa

by Abubakar Abba
2 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Yadda Noman Karas Ke Kara Bunkasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A dukkan fadin Afirka, Nijeriya ita ce kan gaba wajen noman Karas, inda aka kiyasata cewa, a kasar ana noman Karas da ya kai tan 225,000 a duk shekara.

Wannan adadin ya kai kashi 37.5 daga cikin dari, inda kuma ake samun ribar da ta kai dala miliyan 720, wanda hakan ke nuna cewa, wannan wata babbar hanya ce, ta kara samar da kudin shiga da kuma kara bunkasa tattalin arzikin Nijeriya.

  • Manoman Alkama 50,000 Suka Samu Tallafi A Jihohi 13 —FMAN

Sai dai, wani babban abin takaici shi ne, duk da karfin da kasar nan ke da shi wajen nomansa, wasu daga cikin manomansa na garin Jos, cikin jihar Filato sun bayyana cewa, nomansa bai da wuya kamar noman sauran kayan lambu.

Daya daga cikin manomansa a yankin Mista Ali a karamar hukumar Jos ta arewa,
Murtala Hudu ya bayyana cewa, ana samun riba mai yawa a nomansa kuma ba a bukatar sai an zuba jari mai yawa.

Ya ce, ba a bukatar sai manominsa ya zuba takin zamani mai yawa, sabanin a noman dankali ko Kabeji da sauran kayan lambu.
Ya kara da cewa, noman Karas na sa manoma su kara samun karuwa sosai, musamman idan suka noma shi yadda ya kamata, sannan kuma ya kara da cewa, momaninsa zai iya kashe naira 50,000 a wajen nomansa, inda kuma idan ya debe shi, zai iya samun ribar da ta kai ta naira 300,000 ko kuma naira 400,000.

Labarai Masu Nasaba

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma

Shi ma wani manomin sa mai suna Abdulkadir Danke ya bayyana cewa, noman sa bai da wata wahala sabanin sauran kayan lambu, inda ya kara da cewa, ana samun riba mai yawa a nomansa natukar manominsa ya dukkan ka’idojin shukarsa.

A cewarsu, akwai wani lokacin da farashin sa a kasuwa ke sauka, musamman idan manomansa, sun kai shi kasuwa da yawa, inda suka kara da cewa, akasari hakan na faruwa ne saboda karancin wajen da za su adana shi.

Sun bayyana cewa, wani lokacin dilolin na sayen daukacin kadadar da aka noma shi akan naira 80,000, inda suka yi nuni da cewa, a yar da shi a kan wannan farashin tabka babbar asara ce.

Sun kara da cewa, zai yi wuya su iya magance wannan matsalar kan yadda kasuwarsa ke kasance wa, inda suka sanar da cewa, kowanne manominsa, dole ne ya kwana da sanin cewa, zai iya yin asara a fannin na bonanza da kuma sanin ina ne kasuwarsa za ta karkata.

Sun kuma ce, tsadarsa na fara wa ne daga watan Afirilu zuwa watan Yuli kafin damina ta kankama sosai.

Shugaban kungiyar masu sayar da Karas reshen Jos Alhaji Tanimu Isa ya bayyana cewa, shiga cikin fannin noman sa a yankin da mutane suka yi da dama, hakan ya janyo faduwar darajar noman sa a yankin.

A cewarsa, sabanin a baya, a garin Jos ne aka fi yin nomansa, inda kuma a yanzu jihar Bauchi da Kano suke nomansa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Masana Sun Kara Fito Da Dabarun Noman Shinkafa Ta Yadda Za A Kara Samun Riba

Next Post

‘Yan Bindiga Sun Harbe Dagaci A Kano

Related

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma
Noma Da Kiwo

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

12 hours ago
Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma

6 days ago
Ambaliya: Yankunan Da Ba Za Su Yi Noma A Kakar Bana Ba A Jihar Neja
Noma Da Kiwo

Ambaliya: Yankunan Da Ba Za Su Yi Noma A Kakar Bana Ba A Jihar Neja

6 days ago
Sin Ta Gina Cibiyoyin Fasahar Aikin Gona Na Gwaji Guda 24 A Afirka
Noma Da Kiwo

Muhimman Dalilan Kirkiro Da Shirin Inganta Aikin Noma ‘SAPZ’

2 weeks ago
Dalilin Nijeriya Na Kulla Yarjejeniya Da Kasar Sin Kan Noman Rake
Noma Da Kiwo

Dalilin Nijeriya Na Kulla Yarjejeniya Da Kasar Sin Kan Noman Rake

2 weeks ago
Nazari Kan Amfanin Noman Kanumfari
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Amfanin Noman Kanumfari

2 weeks ago
Next Post
‘Yan Ta’adda Sun Kashe Mace Mai Juna Biyu Bayan Gaza Samun Nasarar Yin Garkuwa Da Mijinta A Borno

'Yan Bindiga Sun Harbe Dagaci A Kano

LABARAI MASU NASABA

Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Kyauta A Yankunan Karkara Na Saliyo

Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Kyauta A Yankunan Karkara Na Saliyo

May 9, 2025
Babban Bankin Sin Zai Inganta Hidimomin Kudi Don Habaka Amfani Da Shi

Babban Bankin Sin Zai Inganta Hidimomin Kudi Don Habaka Amfani Da Shi

May 9, 2025
Sin Da Rasha Sun Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Game Da Zurfafa Dangantakar Abokantaka Ta Hadin Gwiwa Bisa Manyan Tsare-tsare A Sabon Zamani

Sin Da Rasha Sun Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Game Da Zurfafa Dangantakar Abokantaka Ta Hadin Gwiwa Bisa Manyan Tsare-tsare A Sabon Zamani

May 9, 2025
Hukumar Fina-Finai Ta Kasar Sin Ta Kulla Takardar Hada Hannu Da Hukumar Al’adu Ta Kasar Rasha

Hukumar Fina-Finai Ta Kasar Sin Ta Kulla Takardar Hada Hannu Da Hukumar Al’adu Ta Kasar Rasha

May 9, 2025
Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

May 9, 2025
Kotu Ta ÆŠage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

Kotu Ta ÆŠage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

May 9, 2025
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

May 9, 2025
Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

May 9, 2025
Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

May 9, 2025
GORON JUMA’A 09/05/2025

GORON JUMA’A 09/05/2025

May 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.