ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Noman Karas Ke Kara Bunkasa

by Abubakar Abba
3 years ago
Noman Karas

A dukkan fadin Afirka, Nijeriya ita ce kan gaba wajen noman Karas, inda aka kiyasata cewa, a kasar ana noman Karas da ya kai tan 225,000 a duk shekara.

Wannan adadin ya kai kashi 37.5 daga cikin dari, inda kuma ake samun ribar da ta kai dala miliyan 720, wanda hakan ke nuna cewa, wannan wata babbar hanya ce, ta kara samar da kudin shiga da kuma kara bunkasa tattalin arzikin Nijeriya.

  • Manoman Alkama 50,000 Suka Samu Tallafi A Jihohi 13 —FMAN

Sai dai, wani babban abin takaici shi ne, duk da karfin da kasar nan ke da shi wajen nomansa, wasu daga cikin manomansa na garin Jos, cikin jihar Filato sun bayyana cewa, nomansa bai da wuya kamar noman sauran kayan lambu.

ADVERTISEMENT

Daya daga cikin manomansa a yankin Mista Ali a karamar hukumar Jos ta arewa,
Murtala Hudu ya bayyana cewa, ana samun riba mai yawa a nomansa kuma ba a bukatar sai an zuba jari mai yawa.

Ya ce, ba a bukatar sai manominsa ya zuba takin zamani mai yawa, sabanin a noman dankali ko Kabeji da sauran kayan lambu.
Ya kara da cewa, noman Karas na sa manoma su kara samun karuwa sosai, musamman idan suka noma shi yadda ya kamata, sannan kuma ya kara da cewa, momaninsa zai iya kashe naira 50,000 a wajen nomansa, inda kuma idan ya debe shi, zai iya samun ribar da ta kai ta naira 300,000 ko kuma naira 400,000.

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

Shi ma wani manomin sa mai suna Abdulkadir Danke ya bayyana cewa, noman sa bai da wata wahala sabanin sauran kayan lambu, inda ya kara da cewa, ana samun riba mai yawa a nomansa natukar manominsa ya dukkan ka’idojin shukarsa.

A cewarsu, akwai wani lokacin da farashin sa a kasuwa ke sauka, musamman idan manomansa, sun kai shi kasuwa da yawa, inda suka kara da cewa, akasari hakan na faruwa ne saboda karancin wajen da za su adana shi.

Sun bayyana cewa, wani lokacin dilolin na sayen daukacin kadadar da aka noma shi akan naira 80,000, inda suka yi nuni da cewa, a yar da shi a kan wannan farashin tabka babbar asara ce.

Sun kara da cewa, zai yi wuya su iya magance wannan matsalar kan yadda kasuwarsa ke kasance wa, inda suka sanar da cewa, kowanne manominsa, dole ne ya kwana da sanin cewa, zai iya yin asara a fannin na bonanza da kuma sanin ina ne kasuwarsa za ta karkata.

Sun kuma ce, tsadarsa na fara wa ne daga watan Afirilu zuwa watan Yuli kafin damina ta kankama sosai.

Shugaban kungiyar masu sayar da Karas reshen Jos Alhaji Tanimu Isa ya bayyana cewa, shiga cikin fannin noman sa a yankin da mutane suka yi da dama, hakan ya janyo faduwar darajar noman sa a yankin.

A cewarsa, sabanin a baya, a garin Jos ne aka fi yin nomansa, inda kuma a yanzu jihar Bauchi da Kano suke nomansa.

Noman Karas
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

MASU ALAKA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

June 20, 2026
Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
Noma Da Kiwo

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

June 20, 2026
Kungiyar Manoman Citta Ta Kasa Ta Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Tallafin Da Take Ba Su
Noma Da Kiwo

Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

June 19, 2026
Next Post
‘Yan Ta’adda Sun Kashe Mace Mai Juna Biyu Bayan Gaza Samun Nasarar Yin Garkuwa Da Mijinta A Borno

'Yan Bindiga Sun Harbe Dagaci A Kano

LABARAI MASU NASABA

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.