ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Noman Karas Ke Kara Bunkasa

by Abubakar Abba
3 years ago
Noman Karas

A dukkan fadin Afirka, Nijeriya ita ce kan gaba wajen noman Karas, inda aka kiyasata cewa, a kasar ana noman Karas da ya kai tan 225,000 a duk shekara.

Wannan adadin ya kai kashi 37.5 daga cikin dari, inda kuma ake samun ribar da ta kai dala miliyan 720, wanda hakan ke nuna cewa, wannan wata babbar hanya ce, ta kara samar da kudin shiga da kuma kara bunkasa tattalin arzikin Nijeriya.

  • Manoman Alkama 50,000 Suka Samu Tallafi A Jihohi 13 —FMAN

Sai dai, wani babban abin takaici shi ne, duk da karfin da kasar nan ke da shi wajen nomansa, wasu daga cikin manomansa na garin Jos, cikin jihar Filato sun bayyana cewa, nomansa bai da wuya kamar noman sauran kayan lambu.

ADVERTISEMENT

Daya daga cikin manomansa a yankin Mista Ali a karamar hukumar Jos ta arewa,
Murtala Hudu ya bayyana cewa, ana samun riba mai yawa a nomansa kuma ba a bukatar sai an zuba jari mai yawa.

Ya ce, ba a bukatar sai manominsa ya zuba takin zamani mai yawa, sabanin a noman dankali ko Kabeji da sauran kayan lambu.
Ya kara da cewa, noman Karas na sa manoma su kara samun karuwa sosai, musamman idan suka noma shi yadda ya kamata, sannan kuma ya kara da cewa, momaninsa zai iya kashe naira 50,000 a wajen nomansa, inda kuma idan ya debe shi, zai iya samun ribar da ta kai ta naira 300,000 ko kuma naira 400,000.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

Shi ma wani manomin sa mai suna Abdulkadir Danke ya bayyana cewa, noman sa bai da wata wahala sabanin sauran kayan lambu, inda ya kara da cewa, ana samun riba mai yawa a nomansa natukar manominsa ya dukkan ka’idojin shukarsa.

A cewarsu, akwai wani lokacin da farashin sa a kasuwa ke sauka, musamman idan manomansa, sun kai shi kasuwa da yawa, inda suka kara da cewa, akasari hakan na faruwa ne saboda karancin wajen da za su adana shi.

Sun bayyana cewa, wani lokacin dilolin na sayen daukacin kadadar da aka noma shi akan naira 80,000, inda suka yi nuni da cewa, a yar da shi a kan wannan farashin tabka babbar asara ce.

Sun kara da cewa, zai yi wuya su iya magance wannan matsalar kan yadda kasuwarsa ke kasance wa, inda suka sanar da cewa, kowanne manominsa, dole ne ya kwana da sanin cewa, zai iya yin asara a fannin na bonanza da kuma sanin ina ne kasuwarsa za ta karkata.

Sun kuma ce, tsadarsa na fara wa ne daga watan Afirilu zuwa watan Yuli kafin damina ta kankama sosai.

Shugaban kungiyar masu sayar da Karas reshen Jos Alhaji Tanimu Isa ya bayyana cewa, shiga cikin fannin noman sa a yankin da mutane suka yi da dama, hakan ya janyo faduwar darajar noman sa a yankin.

A cewarsa, sabanin a baya, a garin Jos ne aka fi yin nomansa, inda kuma a yanzu jihar Bauchi da Kano suke nomansa.

Noman Karas
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

May 31, 2026
Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
Noma Da Kiwo

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

May 31, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Noma Da Kiwo

IAR Ta Fara Horas Da Malaman Gona Don Fuskantar Daminar Bana

May 24, 2026
Next Post
‘Yan Ta’adda Sun Kashe Mace Mai Juna Biyu Bayan Gaza Samun Nasarar Yin Garkuwa Da Mijinta A Borno

'Yan Bindiga Sun Harbe Dagaci A Kano

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.