Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Yakamata Gwamnatin Tarayya Ta Kara Damara Wajen Gyara Tarbiyar Matasa – Imam Suleman Ibrahim

by Muhammad
November 26, 2020
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Imam Suleman
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bala Kukkuru

 

samndaads

An shawarci Gwamnatin Tarayyar Nijeriya da ta kara damara a wajan gyara tarbiyyar matasa da yara kananu masu tasowa a duk fadin kasar.

Imam Suleman Ibrahim, Babban Limamin Masallacin Juma’a na tsibirin rukunin gidajen unguwar Wantauzan Anfo Biktoriya Ailan kuma shugaban kungiyar Izalatul Bidi’a Wa Ikamatus Sunna ta kasa reshan Jihar Legas ne ya bukaci hakan a lokacin da ya ke gudanar da hudubarsa ta sallar Juma’a  a makon jiya.

Ya ce, kafin zuwan annobar Korona a na koya wa dalibai karatu kwana biyar a cikin mako daya, Asabar da Lahadi ne kawai yara ba su zuwa makaranta, amma yanzu bayan cutar ta wuce, an dawo a na koya wa yara karatu kwana uku a cikin mako daya.

A cewarsa, “to ka ga tun daga nan an fara samun matsaloli a wannan bangare. Abinda a ke koya wa yara karatu kwana biyar a mako, an dawo kwana uku a cikin mako. Yaushe yara za su fahimci abubuwan da a ke koya mu su?”

 

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Matsin Tattalin Arziki Ne Ya Tilasta Min Saida Jaririna, Cewar Wata Uwa

Next Post

Ka Kawo Mana Faisal Maina Cikin Kwana Tara – Kotu Ga Hon. Dangaladima

RelatedPosts

Ingantaccen zabe

Aniyar Ganduje Ce Ta Haifar Da Ingantaccen Zabe A Kano – Yusif Ali

by Muhammad
2 days ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana cewa, kyakkyawar aniyar Gwamna...

Kaduna

Sojoji Sun Yi Wa ‘Yan Bindiga Kwanton Bauna A Kaduna

by Muhammad
2 days ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Sojojin da ke karkashin ‘Operation Thunder...

Farar Hula

Hankula Sun Tashi A Maiduguri Bayan Babbaka Sojan Da Ya Harbi Farar Hula Hudu

by Muhammad
2 days ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mutanen Maiduguri sun shiga tararrabi bayan...

Next Post
Maina

Ka Kawo Mana Faisal Maina Cikin Kwana Tara – Kotu Ga Hon. Dangaladima

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version