• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Sace Gami Da Kashe Wani Lauya

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
‘Yansanda Sun Kama Mutumin Da Ya Kashe Matarsa A Adamawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

Wasu ‘yan bindiga da har yanzu ba a tantance ko su wane ne ba sun yi garkuwa da wani lauya Nnewi da ke Jihar Anambra, Jude Oguejiofor tare da kashe shi.

An ce ‘yan bindigar sun kai farmaki gidansa ne da misalin karfe 1 na safe a unguwar Orsumogu da ke Karamar Hukumar Ihiala, yayin da suke harbe-harbe a iska domin su tafi da shi da kanensa, wani likita.

  • Gidauniyar M-TECH Ta Tallafawa Yara Mabukata 400 Da Tallafin Karatu A Jihar Kebbi
  • Jakadan Sin Ya Jaddada Aniyar Kasarsa Game Da Ba Da Gudummawar Shawo Kan Rikicin Siyasar Yemen

PUNCH Metro ta samu labarin cewa Oguejiofor wanda ya fito daga Osumoghu a Karamar Hukumar Ihiala ta Anambra, yana zaune ne a Nnewi da ke Karamar Hukumar Nnewi ta Arewa a jihar.

Ya tsaya takarar dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar mazabar Ihiala a zaben 2023 karkashin jam’iyyar Peoples Democratic Party. per Eagles Lose Wata majiya mai tushe da ta nemi a sakaya sunanta, wacce ta tabbatar wa manema labarai faruwar lamarin, Majiyar ta ce yayin da aka saki kanin washegari, ‘yan ta’addan sun tsare lauyan inda suka bayar da hujjar cewa suna bincikensa ne saboda sun samu labarin ya fallasa bayanan ayyukansu ga gwamnatin jihar.

Ya ce, “Na kan bi Jude gida ne domin in ziyarci iyayensa, kuma bai taba samun wata matsala da ‘yan bindigar a unguwarsu ba. Hakika, duk lokacin da na raka shi gida, sai su bincika ni, amma ba sa binciken Yahuda.

“Lokacin da ya koma gida tare da dan uwansa wanda ya sayi sabuwar mota kirar Ledus Jeep, ba shi da wata matsala da kowa sai kawai muka ji an sace su biyun.

“Daga baya ‘yan bindigar sun sako dan uwansa kuma suka ci gaba da tuhumarsa da cewa yana rubuta koke ga Gwamnatin Jihar Anambra kan ayyukansu. Sai dai sun yi alkawarin za a sake shi da zarar sun kammala bincike.

Ya ce daga baya sun tuntubi ‘yan uwa bayan ‘yan kwanaki inda suka ce su manta da batun sakin lauyan domin kuwa sun kashe shi.

“A ranar ne muka ji labarin cewa mahaifinsa ya fadi ya mutu nan take da jin labarin faruwar lamarin bayan da ‘yan bindigar suka tuntubi ‘yan uwa suka sanar da su cewa sun kashe lauyan.”

Sai dai da aka tuntubi kakakin rundunar ‘yan sandan Jihar Anambra, DSP Tochukwu Ikenga, bai tabbatar da faruwar lamarin ba, domin ya ce yana cikin wani taro.

Garin Ihiala dake kan iyaka tsakanin jihohin Anambra da Imo na daga cikin yankunan da matsalar tsaro ta fi kamari a yankin Kudu maso Gabas.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

NDLEA Ta Kama Magidanci Da Tan 7.6 Na Miyagun Kwayoyi

Next Post

Hakuri Shi Ne Babban Sirrin Samun Nasarar Kowacce Sana’a –Khadija Bello

Related

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya
Kotu Da Ɗansanda

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

4 weeks ago
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Kotu Da Ɗansanda

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

4 weeks ago
Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji
Kotu Da Ɗansanda

Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji

4 weeks ago
An Sake Daure Dan Nijeriya Shekara Biyar A Birtaniya Kan Laifin Fyade
Kotu Da Ɗansanda

An Sake Daure Dan Nijeriya Shekara Biyar A Birtaniya Kan Laifin Fyade

1 month ago
Rashin Tsaro: Garuruwa Sama Da 30 Sun Gudanar Da Zanga-zanga A Zamfara
Kotu Da Ɗansanda

Rashin Tsaro: Garuruwa Sama Da 30 Sun Gudanar Da Zanga-zanga A Zamfara

1 month ago
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Fashi Tare Da Kwato Makamai A Delta

1 month ago
Next Post
Hakuri Shi Ne Babban Sirrin Samun Nasarar Kowacce Sana’a –Khadija Bello

Hakuri Shi Ne Babban Sirrin Samun Nasarar Kowacce Sana’a –Khadija Bello

LABARAI MASU NASABA

Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Ta Kama Bisa Kuskuren Safarar Ƙwayoyi

Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Ta Kama Bisa Kuskuren Safarar Ƙwayoyi

September 17, 2025
Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

September 16, 2025
Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

September 16, 2025
Sauye-sauyen Manufofin Gwamnati Na Iya Hana Masu HND Zuwa NYSC

An Yi Garkuwa Da Wani Mai Hidimar Ƙasa Da Ɗalibi A Jos

September 16, 2025
Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

September 16, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

September 16, 2025
Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

September 16, 2025
Sojoji

Sojoji Sun Harbe Wasu ‘Yan Ta’adda 2 A Taraba

September 16, 2025
Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

September 16, 2025
Buhari Ya Taya Amusan Murnar Lashe Zinari A Gasar Tsere Ta Duniya

Tinubu Ya Taya Amusan Da Gumel Murnar Samun Nasarori A Ɓangarori Daban-daban

September 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.