• English
  • Business News
Friday, October 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Sace Gami Da Kashe Wani Lauya

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
Lauya

LABARAI MASU NASABA

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

‘Yansanda Sun Kama Mutum Hudu Da Ake Zargi Da Aikata Muggan Laifuka A Yobe

Wasu ‘yan bindiga da har yanzu ba a tantance ko su wane ne ba sun yi garkuwa da wani lauya Nnewi da ke Jihar Anambra, Jude Oguejiofor tare da kashe shi.

An ce ‘yan bindigar sun kai farmaki gidansa ne da misalin karfe 1 na safe a unguwar Orsumogu da ke Karamar Hukumar Ihiala, yayin da suke harbe-harbe a iska domin su tafi da shi da kanensa, wani likita.

  • Gidauniyar M-TECH Ta Tallafawa Yara Mabukata 400 Da Tallafin Karatu A Jihar Kebbi
  • Jakadan Sin Ya Jaddada Aniyar Kasarsa Game Da Ba Da Gudummawar Shawo Kan Rikicin Siyasar Yemen

PUNCH Metro ta samu labarin cewa Oguejiofor wanda ya fito daga Osumoghu a Karamar Hukumar Ihiala ta Anambra, yana zaune ne a Nnewi da ke Karamar Hukumar Nnewi ta Arewa a jihar.

Ya tsaya takarar dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar mazabar Ihiala a zaben 2023 karkashin jam’iyyar Peoples Democratic Party. per Eagles Lose Wata majiya mai tushe da ta nemi a sakaya sunanta, wacce ta tabbatar wa manema labarai faruwar lamarin, Majiyar ta ce yayin da aka saki kanin washegari, ‘yan ta’addan sun tsare lauyan inda suka bayar da hujjar cewa suna bincikensa ne saboda sun samu labarin ya fallasa bayanan ayyukansu ga gwamnatin jihar.

Ya ce, “Na kan bi Jude gida ne domin in ziyarci iyayensa, kuma bai taba samun wata matsala da ‘yan bindigar a unguwarsu ba. Hakika, duk lokacin da na raka shi gida, sai su bincika ni, amma ba sa binciken Yahuda.

“Lokacin da ya koma gida tare da dan uwansa wanda ya sayi sabuwar mota kirar Ledus Jeep, ba shi da wata matsala da kowa sai kawai muka ji an sace su biyun.

“Daga baya ‘yan bindigar sun sako dan uwansa kuma suka ci gaba da tuhumarsa da cewa yana rubuta koke ga Gwamnatin Jihar Anambra kan ayyukansu. Sai dai sun yi alkawarin za a sake shi da zarar sun kammala bincike.

Ya ce daga baya sun tuntubi ‘yan uwa bayan ‘yan kwanaki inda suka ce su manta da batun sakin lauyan domin kuwa sun kashe shi.

“A ranar ne muka ji labarin cewa mahaifinsa ya fadi ya mutu nan take da jin labarin faruwar lamarin bayan da ‘yan bindigar suka tuntubi ‘yan uwa suka sanar da su cewa sun kashe lauyan.”

Sai dai da aka tuntubi kakakin rundunar ‘yan sandan Jihar Anambra, DSP Tochukwu Ikenga, bai tabbatar da faruwar lamarin ba, domin ya ce yana cikin wani taro.

Garin Ihiala dake kan iyaka tsakanin jihohin Anambra da Imo na daga cikin yankunan da matsalar tsaro ta fi kamari a yankin Kudu maso Gabas.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi
Kotu Da Ɗansanda

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

October 4, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kama Mutum Hudu Da Ake Zargi Da Aikata Muggan Laifuka A Yobe

October 4, 2025
Yaki Da Miyagun Kwayoyi: Kamfanin LEADERSHIP Da NDLEA Sun Kulla Kawance
Kotu Da Ɗansanda

NDLEA Ta Farmaki Masu Safarar Muggan Kwayoyi A Sassan Nijeriya

September 27, 2025
Next Post
Hakuri Shi Ne Babban Sirrin Samun Nasarar Kowacce Sana’a –Khadija Bello

Hakuri Shi Ne Babban Sirrin Samun Nasarar Kowacce Sana’a –Khadija Bello

LABARAI MASU NASABA

Gwarzon Gwamnan 2025 Sanata Uba Sani: Mai Haɗa Kan Al’ummar Da Suka Rarrabu

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2025, Injiniya Abdullahi Sule

October 24, 2025
Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa

Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa

October 24, 2025

Gwarzon Gwamnan 2025 Sanata Uba Sani: Mai Haɗa Kan Al’ummar Da Suka Rarrabu

October 24, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Sheriff Oboreɓwori: Gwamnan Da Ya Ginu Kan Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Al’umma

October 24, 2025
An Kafa Cibiyoyi 296 Na Koyon Fasahar Zamani A Faɗin Nijeriya

An Kafa Cibiyoyi 296 Na Koyon Fasahar Zamani A Faɗin Nijeriya

October 24, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan INEC Uku Da Wasu

Ƴan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan INEC Uku Da Wasu

October 24, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

October 24, 2025
Nnamdi Kanu Ya Sake Bayyana A Kotu Ba Tare Da Lauya Ba, Zai Kare Kansa Da Kansa

Nnamdi Kanu Ya Sake Bayyana A Kotu Ba Tare Da Lauya Ba, Zai Kare Kansa Da Kansa

October 24, 2025
Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu

Ƙungiyoyin Ma’aikatan Jihar Kaduna Sun Yabawa Gwamna Sani Kan Amincewa Da Sabon Albashin  Ma’aikata

October 24, 2025
Ƙarfin Niyyar Manzon Allah (SAW) Da Matakinsa Na Aƙlul A’ala

Ƙarfin Niyyar Manzon Allah (SAW) Da Matakinsa Na Aƙlul A’ala

October 24, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.