• Leadership Hausa
Tuesday, June 28, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Siyasa

‘Yan Nijeriya Sun Gaji Da Jam’iyyun PDP Da APC —Gwamnan PDP

by Sulaiman
6 days ago
in Siyasa
0
‘Yan Nijeriya Sun Gaji Da Jam’iyyun PDP Da APC —Gwamnan PDP
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya ce ‘yan Nijeriya ba su da sha’awar manyan jam’iyyun siyasar kasar nan guda biyu – PDP da APC, kawai suna neman canji ne.

Obaseki yayin da yake hira da gidan Talabijin na AIT, bayan Kammala zaben gwamnan jihar Ekiti, ya bayyana cewa makomar siyasar kasar nan tana canzawa.

  • Sanatocin APC 3 Sun Sauya Sheka Zuwa PDP da NNPP

A cikin wani faifan bidiyo da aka wallafa a shafin sada zumunta na Instagram na hamshakin attajirin nan, Dele Momodu, gwamnan Edo ya ce, “Ta yaya PDP a tarihin ta na girma ace ba tayi nasara Ba? Ba ta zo na biyu ba ma.

Don haka, za ku iya ganin cewa wani abu yana faruwa. Makomar siyasarmu a kasar nan tana canzawa.

Shima da yake tsokaci kan zaben Ekiti, wani jigo a jam’iyyar, Tom Ikimi, ya bayyana cewa jam’iyyar ta sha kaye ne saboda muggan ayyukan tsohon gwamnan jihar, Ayodele Fayose.

Labarai Masu Nasaba

Har Yanzu Ina Neman Abokin Takara — Tinubu

Okowa Ya Karbi Wadanda Suka Nemi Takarar Gwamnan APC Uku Da Suka Koma PDP A Sakkwato 

ShareTweetSendShare
Previous Post

Jakadan Sin Dake Najeriya Ya Halarci Bikin “Ranar Dafa Abinci” Na Shekarar 2022

Next Post

‘Yan Bindigar Da Suka Kai Wa Maniyyata Hari A Sakkwato Sun Kashe ‘Yan Sanda 6

Related

Har Yanzu Ina Neman Abokin Takara — Tinubu
Siyasa

Har Yanzu Ina Neman Abokin Takara — Tinubu

2 days ago
Okowa Ya Karbi Wadanda Suka Nemi Takarar Gwamnan APC Uku Da Suka Koma PDP A Sakkwato 
Siyasa

Okowa Ya Karbi Wadanda Suka Nemi Takarar Gwamnan APC Uku Da Suka Koma PDP A Sakkwato 

2 days ago
2023: Kwankwaso Ya Bukaci ‘Yan Nijeriya Su Yi Watsi Da APC Da PDP
Siyasa

2023: Kwankwaso Ya Bukaci ‘Yan Nijeriya Su Yi Watsi Da APC Da PDP

2 days ago
2023: An Bukaci INEC Ta Dakatar Da Tinubu Kan Zargin Rashin Takardun Karatu
Siyasa

2023: An Bukaci INEC Ta Dakatar Da Tinubu Kan Zargin Rashin Takardun Karatu

2 days ago
Rabi Shehu Sharada: ‘Yan Siyasa Sun Ci Moriyar Ganga, Sun Yada Kwaurenta!
Siyasa

Rabi Shehu Sharada: ‘Yan Siyasa Sun Ci Moriyar Ganga, Sun Yada Kwaurenta!

3 days ago
2023: INEC Ta Kafa Sharuda Biyu Ga jam’iyyun Da Ke Son Sauya Abokan Takara
Labarai

2023: INEC Ta Kafa Sharuda Biyu Ga jam’iyyun Da Ke Son Sauya Abokan Takara

3 days ago
Next Post
‘Yan Bindigar Da Suka Kai Wa Maniyyata Hari A Sakkwato Sun Kashe ‘Yan Sanda 6

'Yan Bindigar Da Suka Kai Wa Maniyyata Hari A Sakkwato Sun Kashe 'Yan Sanda 6

LABARAI MASU NASABA

Ba Zamu Rufe Rijistar Zabe Ba Har Sai Abinda Hali Ya Yi – Shugaban INEC

Ba Zamu Rufe Rijistar Zabe Ba Har Sai Abinda Hali Ya Yi – Shugaban INEC

June 28, 2022
Zargin Cin Hanci: Alkalin Alkalai, Tanko Muhammad Ya Ajiye Mukaminsa

Yadda Aka Tilastawa Tsohon Alkalin-alkalai Tanko Yin Murabus Din Dole

June 28, 2022
Dalilan Da Ya Sa Muka Halatta Sayen Bindiga Don Kare Kai —Gwamnatin Zamfara

Majalisar Dokokin Zamfara Ta Amince Da Dokar Hukunta ‘Yan Bindiga Da Sauran Laifuffuka

June 28, 2022
Alaramma Sadeeq Umar Da Ya Wakilci Nijeriya A Musabakar Al-qur’ani Ta Tanzaniya Ya Rasu

Alaramma Sadeeq Umar Da Ya Wakilci Nijeriya A Musabakar Al-qur’ani Ta Tanzaniya Ya Rasu

June 27, 2022
2023: INEC Ta Kara Wa’adin Yin Rajistar Katin Zabe

2023: INEC Ta Kara Wa’adin Yin Rajistar Katin Zabe

June 27, 2022
An Gudanar Da Gasar Harshen Sinanci Ta Chinese Bridge Ga Daliban Jami’a Da Na Sakandare A Uganda

An Gudanar Da Gasar Harshen Sinanci Ta Chinese Bridge Ga Daliban Jami’a Da Na Sakandare A Uganda

June 27, 2022
Dubun Wadanda Suka Kwakwule Idon Wani Yaro A Bauchi Ta Cika

Dubun Wadanda Suka Kwakwule Idon Wani Yaro A Bauchi Ta Cika

June 27, 2022
Kasar Sin Za Ta Kara Zuba Jari A Fannin Muhallin Halittu

Kasar Sin Za Ta Kara Zuba Jari A Fannin Muhallin Halittu

June 27, 2022
An Kashe Kasurgumin Dan Fashin Dajin Da Ya Addabi Mutane A Leren Jihar Kaduna

An Kashe Kasurgumin Dan Fashin Dajin Da Ya Addabi Mutane A Leren Jihar Kaduna

June 27, 2022
Rikicin Kabilanci: An Fara Binciken Wasu Manyan Sarakuna A Kogi

Rikicin Kabilanci: An Fara Binciken Wasu Manyan Sarakuna A Kogi

June 27, 2022
ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.