Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Sama Jannatin Shenzhou-13 Sun Kammala Zagaye Na Farko Na Aikinsu A Wajen Kumbo

by
6 months ago
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
‘Yan Sama Jannatin Shenzhou-13 Sun Kammala Zagaye Na Farko Na Aikinsu A Wajen Kumbo
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga CRI Hausa,

Hukumar kula da sararin samaniya ta kasar Sin, ta ce ’yan sama jannati na kasar Sin Zhai Zhigang da Wang Yaping, sun kammala aikinsu na farko a wajen kumbo, inda suka koma cikin kumbon Tianhe.

Hukumar ta ce wannan aiki shi ne irinsa karo na 3 da aka yi yayin da ake gina cibiyar sararin samaniya ta kasar, kuma irinsa na farko da ’yan sama jannati na Shenzhou 13 suka yi. Haka zalika, shi ne aikin ’yan sama jannati na farko a wajen kumbo da ya kunshi mace a tarihin kasar Sin, tana mai ayyana aikin a matsayin nasara.

Labarai Masu Nasaba

Manyan Jami’an Diflomasiyya Na Kasashen Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Kara Cudanya Maimakon Katse Hulda Mafita Ce Ga Tattalin Arzikin Duniya

Mutanen biyu sun koma kumbonsu ne da mislain karfe 1:16 na dare agogon Beijing, bayan sun shafe saoi 6 da rabi suna aiki. Haka kuma sun kammala jerin ayyukan da ya kamata su yi.

Yayin aikin nasu, an yi gwajin sabbin rigunan zamani na tafiya a wajen kumbo da kasar Sin ta samar da muamala tsakanin ’yan sama jannati da masu aikin kula da naurori da kuma gwajin inganci da amincin kayayyakin dake da alaka da aiki a wajen kumbo.

A ranar 16 ga watan Oktoba ne kasar Sin ta kaddamar da Shenzhou-13, inda ta tura ’yan sama jannati 3 da za su yi aikin tsawon watanni shida wajen gina cibiyarta na sararin samaniya. (Faiza Mustapha)

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Tattalin Arzikin Sin Ya Shigo Shekarar 2021 Da Kafar Dama

Next Post

Rwanda Ta Karbi Kaso Na Biyu Na Rigakafin COVID-19 Daga Kasar Sin

Labarai Masu Nasaba

Manyan Jami’an Diflomasiyya Na Kasashen Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Manyan Jami’an Diflomasiyya Na Kasashen Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

by
13 hours ago
0

...

Kara Cudanya Maimakon Katse Hulda Mafita Ce Ga Tattalin Arzikin Duniya

Kara Cudanya Maimakon Katse Hulda Mafita Ce Ga Tattalin Arzikin Duniya

by CMG Hausa
13 hours ago
0

...

Jakadan Sin Ya Yi Kira A Bada Fifiko Wajen Bunkasa Ci Gaban Yankin Sahel

Jakadan Sin Ya Yi Kira A Bada Fifiko Wajen Bunkasa Ci Gaban Yankin Sahel

by Abdulrazaq Yahuza Jere
14 hours ago
0

...

Xi Jinping Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Ministocin Wajen Kasashe Mambobin Kungiyar BRICS

Xi Jinping Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Ministocin Wajen Kasashe Mambobin Kungiyar BRICS

by CMG Hausa
14 hours ago
0

...

Next Post
Rwanda Ta Karbi Kaso Na Biyu Na Rigakafin COVID-19 Daga Kasar Sin

Rwanda Ta Karbi Kaso Na Biyu Na Rigakafin COVID-19 Daga Kasar Sin

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: