Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

’Yan Sanda Sun Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kai Hari Cocin Fatakwal

by Muhammad
November 30, 2020
in JAKAR MAGORI
1 min read
Yara Bakwai
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa

Karar fashewar wani ta girgiza wata coci, Christian Universal Church International mallakar mahaifin Gwamnan Ribas, Nyesom Wike, a Fatakwal, babban birnin jihar. Kafofin yada labaranmu sun samu labarin cewa da yawa daga cikin masu ibada sun tsallake rijiya da baya yayin jin karar fashewar. Rahotanni sun wannan al’amari ya gudana a daren kuma ya tayar da hankulan jama’a inda ke zargin  bama-baman ne masu karfi.

samndaads

A cewar rahotanni, wani muhimmin bangare na cocin ya lalace sakamakon fashewar, wanda ya haifar da tsoro a yankin. Duk da cewa babu wata kungiya da ta dauki alhakin aikata wannan mummunan aikin, amma an ce uku daga cikin masu laifin sun shiga hannun kungiyar ‘yan banga tare da mika su ga ‘yan sanda. A halin yanzu, ‘yan sanda sun tabbatar da cewa mutane ukun da a ke zargi da hannu a harin na Cocin suna hannunsu.

Jami’in hulda da jama’a na ‘yan sanda, Nnamdi Omoni, ya ce wadanda ake zargin da aka kama suna taimaka wa ‘yan sanda a binciken da suke yi. Ya ce: “Zan iya tabbatar da harin da aka kai wa Cocin da kuma wasu mutane uku da ake zargi da hannu a harin. Suna taimaka mana a bincikenmu. Tawagar dake kula da Sashen aikin Bomb sun share Cocin ”.

SendShareTweetShare
Previous Post

Za Mu Cigaba Da Aiki Tukuru Wajen Cigaban Gezawa – Hudu Zainawa

Next Post

Kashe-kashen Borno: Mu Na Bukatar Karin Matakan Soja, Cewar Gbajabiamila

RelatedPosts

Zakara

Zakara Ya Kashe Mutum A Yayin Fadan Zakaru

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

’Yan sanda sun bayyana cewa, a ranar Alhamis ne wani...

Malami Ya Yi Kasadar Ransa Wajen Ceton Yaro A Saman Bene

Malami Ya Yi Kasadar Ransa Wajen Ceton Yaro A Saman Bene

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Wani malami a wata makaranta a garin Huai'an da ke...

’Yan Sanda

’Yan Sanda Sun Ceci Wanda Ke Yunkurin Kashe Kansa

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

’Yan sandan yankin da ke Zhenjiang na lardin Jiangsu da...

Next Post
Kashe-kashen

Kashe-kashen Borno: Mu Na Bukatar Karin Matakan Soja, Cewar Gbajabiamila

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version