Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

’Yan Sandan Kano Sun Cafke Shahararrun Masu Aikata Laifuka Karkashin Jagorancin Mace

by Muhammad
February 9, 2021
in JAKAR MAGORI
1 min read
Mace
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Rundunar ‘yan sandan reshen Jihar Kano ta bayyana cewa, ta fasa wata kungiyar gungun masu aikata miyagun laifuka karkashin jagorancin tsohuwar mai aikata laifi, Hauwa Mustapha ‘yar shekaru 47.

Mai magana da yawun rundunar, Abdullahi Haruna, wanda ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa a ranar Juma’a, ya ce, wadanda ake zargin sun kware ne a harkar fashin motoci da fasa shaguna.

samndaads

Abdullahi ya ce, “A ranar 19 ga Janairu, 2021, da misalin karfe 3 na dare, tawagar ‘Operation Puff Adder’ karkashin jagorancin CSP Alabi Lateef, yayin da suke gudanar da sintiri akan hanyar Zariya ta Kano, suka kama Hauwa Mustapha, ‘yar shekara 47, a ‘Naibawa Kuarters’, da ke Jihar Kano da wani mai suna, Auwalu Ibrahim, dan shekaru 28, a ‘Brigade Kuarters’ duk a jihar Kano, suna Mota da suka sata mai kirar Honda Accord da launin toka, suna tuki cikin dardar na rashin gaskiya.

“Bayan bincike, sai aka gano kayan aikin balle shaguna da motoci sinke a cikin bayan motar. Wadanda ake zargin sun amsa cewa sun hada baki da wasu mutum biyu, a yanzu haka, sun fasa wata motar da ke tsaye a kan hanyar Mariri Kuarters da ke jihar Kano, kuma sun saci katun 8 na gorunan ruwan ‘Swan’. Dukka masu aikata laifin sun amsa laifukansu kuma sun bayyana cewa dukkaninsu yaran tsohowar mai aikata laifin nan ne mai suna, Hauwa Mustapha. Ana cigaba da gudanar da bincike,” inji Abdullahi Haruna.

SendShareTweetShare
Previous Post

Mai Kula Da Gidan Haya Ya Kashe Dalibi Kan Takaddamar Biyan Kudi

Next Post

EFCC Ta Cafke Likitan Bogi Kan Zargin Zambar Naira Miliyan 13

RelatedPosts

Yadda Wasu Tsoffin Fursunoni Suka Sake Tafka Ta’asa

Yadda Wasu Tsoffin Fursunoni Suka Sake Tafka Ta’asa

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Mahdi M Muhammad A ranar Litinin da ya gabata...

An Damke Wani Dan Fashi A Nasarawa

An Damke Wani Dan Fashi A Nasarawa

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Mahdi M Muhammad Kakakin rundunar, ASP Ramhan Nansel, ya...

Makanike

Wani Mutum Ya Soke Makwabcinsa Da Kwalba

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Mahdi M Muhammad Rundunar ‘yan sandan reshen jihar Legas...

Next Post
Zambar

EFCC Ta Cafke Likitan Bogi Kan Zargin Zambar Naira Miliyan 13

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version