Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

’Yar Shekara 18 Ta Banka Wa Masoyinta Wuta Yana Barci

by Muhammad
January 13, 2021
in RIGAR 'YANCI
2 min read
Wuta
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa,

Rahotanni daga Jihar Benuwe na nuni da cewa, ‘Yan sanda sun damke wata matashiya da ta banka wa saurayinta wuta sakamakon wani rikici da ya barke a tsaninta da shi a yankin Wadata da ke garin Makurdi.

samndaads

Shaidun gani da ido sun bayyana cewa, yarinyar mai shekaru 18 ta aikata wannan mummunan aiki ne a safiyar jiya da misalin karfe 2 na dare lokacin da saurayin nat ke tsaka da bacci mai nauyi.

A cewar majiyar, ihun da mutumin ya yi ne ya jawo hankalin makwabta da suka ruga don su taimaka masa amma kafin su kai ga hakan tuni ya ji rauni mai yawa na kunan wuta. “Nan da nan makwabta suka garzaya da shi zuwa ‘Makurdi Federal Medical Center, FMC,’ inda aka kwantar da shi,” in ji shi.

“Har yanzu ba mu san dalilin da ya sa ta aikata hakan ba. Har yanzu ba mu yi mata tambaya ba, amma zan iya tabbatar da cewa an kama ta kuma an kawo ta, a halin yanzu tana hannunmu. “Lamarin ya faru ne da misalin karfe 2:00 na safiyar jiya a titin Zaki Biam da ke Wadata. Za mu sanar da ku cikakken bayani, ”in ji PPRO.

Wannan sabon lamarin na zuwa makonni kadan bayan wani mutum mai shekaru 40, mai suna Nicodemus Nomwange, ya bankawa kansa da budurwarsa, Shiminenge Pam wuta a yankin High-Lebel da ke garin Makurdi. Bugu da kari kuma, a dai wannan lokacin, wata budurwa kuma ana zargin ta cinnawa masoyinta wuta a gidansa da ke titin Shaahu a cikin garin Gboko.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Bankado Maboyar Wasu Da Ake Zargi Da Satar Mutane A Legas

Next Post

Zabe: INEC Za Ta Shigo Da Sababbin Hanyoyin Fasaha Kafin 2023 

RelatedPosts

Ebonyi

Kwamishinan ’Yan Sandan Ebonyi Ya Kama Hadiman Gwamnan Jihar Biyu Da Shugaban Karamar Hukuma

by Muhammad
17 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Rundunar 'yan sanda ta kama wasu...

Direbobi

Bakwai Sun Mutu Da Yawa Sun Jikkata A Rikicin Shugabancin Kungiyar Direbobi

by Muhammad
17 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, A kalla mutane bakwai ne suka...

Takalmi

Mata Ta Rafka Wa Mijinta Tsinin Dunduniyar Takalmi Ya Mutu

by Muhammad
17 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Wata mata da ba a bayyana...

Next Post
Zabe

Zabe: INEC Za Ta Shigo Da Sababbin Hanyoyin Fasaha Kafin 2023 

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version