CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

’Yar Xinjiang: Bai Dace Mike Pompeo Ya Tsoma Baki Cikin Harkokin Jihar Xinjiang Ba

by CRI Hausa
January 26, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
’Yar Xinjiang: Bai Dace Mike Pompeo Ya Tsoma Baki Cikin Harkokin Jihar Xinjiang Ba
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Tsohon ministan harkokin wajen kasar Amurka Mike Pompeo ya taba zargin kasar Sin da cewa, tana hana ’yancin al’ummomin jihar Xinjiang na kananan kabilu bin al’adunsu. Dangane da wannan zargi, Aman Guli wadda take aiki a fannin al’adu dake gundumar Luopu ta jihar Xinjiang ta bayyana cewa, Mike Pompeo ba ya ji kunyar yin karya, kuma bai dace ya tsoma baki cikin harkokin jihar ba, domin bai taba zuwa wannan jiha ba. Tana mai cewa, mutanen jihar Xinjiang ne ke da ikon fadin yanayin zamansu.

Gundumar Luopu ta taba kasancewa gunduma mai fama da talauci, amma, cikin ’yan shekarun nan, ta kawar da talaucinta baki daya bisa taimakon gwamnati da kokarin da jami’ai da al’ummomi suka yi. A halin yanzu, an gina dakunan al’adu da dama a wannan gunduma, inda gwamnati da al’ummomi suka yi bukukuwan al’adu da dama.
Aman Guli ta ce, ita ’yar kalibar Uygur ce dake zaune a Jihar Xinjiang, ta san zaman rayuwar mutanen jihar, shi ya sa, ta ce, “ko Xinjiang na cikin kyakkywan yanayi ko akasin haka, mu mutanen jihar ne ke da ikon yanke hukunci, a maimakon wanda bai taba zuwa ba”. (Mai Fassarawa: Maryam Yang)

SendShareTweetShare
Previous Post

Xi Ya Ce Sin Za Ta Tabbatar Da Nasarar Wasannin Olympics Na Lokacin Hunturu Na Beijing

Next Post

Hotunan Sabbin Shugabannin Rundunonin Tsaro

RelatedPosts

Muradun Raya Kasar Sin Sun Baiwa Duniya Tabbacin Bunkasuwa

Muradun Raya Kasar Sin Sun Baiwa Duniya Tabbacin Bunkasuwa

by CRI Hausa
59 mins ago
0

Daga CRI Hausa A yau Juma’a ne aka bude taron...

An Gudanar Da Taruka Biyu Na Bana A Wani Muhimmin Lokaci

An Gudanar Da Taruka Biyu Na Bana A Wani Muhimmin Lokaci

by CRI Hausa
1 hour ago
0

Daga CRI Hausa A wannan shekara ce, Jam’iyyar Kwaminis ta...

Li Keqiang: Karuwar GDPn Sin Zai Iya Zarce Kashi 6% a 2021

Li Keqiang: Karuwar GDPn Sin Zai Iya Zarce Kashi 6% a 2021

by CRI Hausa
1 hour ago
0

Daga CRI Hausa Firaministan kasar Sin Li Keqiang ya gabatar...

Next Post
Kasafin 2021

Hotunan Sabbin Shugabannin Rundunonin Tsaro

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version