Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Yayin Da Dan Majalisar Kano Ya Maka Bokan Siyasa A Kotu

by Tayo Adelaja
September 15, 2017
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Maje El-Hajeej Hotoro

‘Yan Kwankwasiyya Da ‘Yan Gandujiyya Sun Cika Kotu yayin da Dan majalisar dokokin Jihar Kano da ke wakiltar karamar hukumar Birni Baffa Babba Dan Agundi ya bayyana a gaban kotun majistire ta Jihar Kano domin neman ba’asin bata suna da ya ke zargin Abdullahi Tanka Galadanci da aka fi sani da (BOKAN SIYASA) ya yi masa gami gwamnatin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje.

samndaads

A cewar mai gabatar da kara Barista Sunday O.  Ekwe ya bayyana wa kotu cewa, a wani shirin siyasa da ake gabatarwa a wani gidan Rediyo mai zaman kansa (Rahma Rediyo FM) Tanka Galadanci ya zargi Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje da zargin ba wa ‘yan majalisar dokokin jihar cin hancin mota kirar CRB. A cewar Dan Agundi, motocin an sayo kowacce akan Naira Miliyan 16.5 amma Tanka ya yi ikirarin ba su wuce Naira Miliyan 8 ba. Kana kuma Samfurin 2013 ne maimakon 2016 da gwamnati ta ayyana. Bugu da kari ‘yan majalisar sun karbi cin hanci daga wajen dan kwangilar ne domin shirya wannan kitumurmura.

Wannan furuci ya cutar da ‘yan majalisar dokokin Jihar Kano, sakamakon munana musu zato da magoya bayan su ke yi. Sai dai lauyan Tanka da ake zargi Barista Usman Umar Fari ya roki kotu da ta daga karar domin hada wasu bayanai. Kana kuma mai shari’a Muktari Dandago ya daga zaman zuwa 12 ga watan Oktoba 2017.

SendShareTweetShare
Previous Post

Tuna Baya Shi Ne Roko

Next Post

Matsalolin Malaman Hausa A Makarantu Masu Zaman Kansu

RelatedPosts

NIS Da NAPTIP Sun Sake Shan Damarar Yaki Da Safarar Dan Adam

NIS Da NAPTIP Sun Sake Shan Damarar Yaki Da Safarar Dan Adam

by Yahuzajere
4 hours ago
0

Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS) da...

Sabuwar Cuta Ta Kashe Mutum Hudu A Sokoto

Sabuwar Cuta Ta Kashe Mutum Hudu A Sokoto

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Gwamna jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal Ya sanar da Mutuwar...

Shugabannin Tsaro

Me Saukar Shugabannin Tsaron Nijeriya Ke Nufi?

by Muhammad
18 hours ago
0

Sauka Suka Yi Don Kashin Kansu – Fadar Shugaban Kasa...

Next Post

Matsalolin Malaman Hausa A Makarantu Masu Zaman Kansu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version