• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za A Samu Kaɗuwar Iska da Rana Tsakanin Litinin Zuwa Laraba – Nimet

by Abubakar Sulaiman
11 months ago
in Labarai
0
Za A Samu Kaɗuwar Iska da Rana Tsakanin Litinin Zuwa Laraba – Nimet
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar lura da yanayi ta Nijeriya (NiMet) ta yi hasashen cewa za a samu kaɗuwar iska mai matsakaicin ƙarfi da hasken rana daga Litinin zuwa Laraba a sassan Nijeriya.

A ranar Litinin, NiMet ta yi hasashen ƙaruwar iska mai matsakaicin ƙarfi a Arewacin Nijeriya, tare da rage ganin da bai wuce 1000m ba a yankin. A Arewa ta tsakiya, an yi hasashen ƙaruwar iska mai ɗan karfi da gani daga 2km zuwa 5km.

  • Za A Shafe Kwanaki Uku Ana Zabga Ruwa Da Tsawa Daga Lahadi – Hasashen NiMet 
  • NiMet Ta Yi Hasashen Tsawa Ta Kwanaki 3 Daga Talata

A kudancin Nijeriya, an yi hasashen gajimare da hasken rana a safiya, yayin da ake sa ran ruwan sama mai ɗan ƙarfi tare da guguwar iska a jihohin Rivers, Cross River, Akwa Ibom da Bayelsa daga yamma zuwa maraice. A ranar Talata, za a samu yanayi makamancin haka, inda kaɗuwar iska zai ci gaba da mamaye Arewa da Arewa ta tsakiya, yayin da ake sa ran guguwar iska da ruwan sama mai dan ƙarfi a kudancin.

A ranar Laraba, NiMet ta yi hasashen ƙarin iska mai ƙarfi a Arewa tare da ganin daga 2km zuwa 5km, yayin da Arewa ta tsakiya za ta fuskanci irin wannan yanayi. A Kudancin Nijeriya, za a sami hasken rana a safiya tare da gajimare, amma daga yamma za a fuskanci guguwar iska da ɗan ƙaramin ruwa a jihohin Rivers, Cross River, Bayelsa, Lagos da Akwa Ibom.

NiMet ta gargadi jama’a, musamman masu fama da matsalar numfashi, da su ɗauki matakan kariya daga wannan yanayi mai ƙura. Haka kuma, an yi kira ga matukan jiragen sama da su nemi bayanan yanayi daga NiMet don tsara ayyukansu. An kuma shawarci jama’a da su kasance cikin shiri tare da bin umarnin hukumomin da abin ya shafa.

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

Atiku Ya Zargi Tinubu Da Fifita Ziyarar Siyasa A Maimaikon Ta Waɗanda Rashin Tsaro Ya Shafa 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Yanayi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Buhari Ya Taya APC Murna Kan Nasararta A Jihar Ondo

Next Post

Wani Dattijo Ya Mutu Bayan Ya Faɗ Rijiya  A Kano

Related

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun
Labarai

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

1 hour ago
Ban Bar PDP Ba, Ina Gangamin Hadin Gwiwa Ne Don Tunkarar APC A 2027 – Atiku
Labarai

Atiku Ya Zargi Tinubu Da Fifita Ziyarar Siyasa A Maimaikon Ta Waɗanda Rashin Tsaro Ya Shafa 

2 hours ago
Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 
Labarai

Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 

2 hours ago
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Labarai

Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Wanda Ake Zargi Da Haɗa-baki Kan Sace Mai Anguwa A Kano

6 hours ago
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto
Manyan Labarai

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

8 hours ago
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram
Manyan Labarai

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

20 hours ago
Next Post
Wani Dattijo Ya Mutu Bayan Ya Faɗ Rijiya  A Kano

Wani Dattijo Ya Mutu Bayan Ya Faɗ Rijiya  A Kano

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

October 5, 2025
Ban Bar PDP Ba, Ina Gangamin Hadin Gwiwa Ne Don Tunkarar APC A 2027 – Atiku

Atiku Ya Zargi Tinubu Da Fifita Ziyarar Siyasa A Maimaikon Ta Waɗanda Rashin Tsaro Ya Shafa 

October 5, 2025
Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 

Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 

October 5, 2025
Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

October 5, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Wanda Ake Zargi Da Haɗa-baki Kan Sace Mai Anguwa A Kano

October 5, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

October 5, 2025
Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.