Muhammad Maitela">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Zulum Ya Hana Gina Gidajen Mai A Maiduguri

by Muhammad Maitela
December 7, 2020
in LABARAI
1 min read
Gidajen Mai
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kwanaki kadan da kisan kiyashin Zabarmari a Jihar Borno, wanda ya halaka mutane da dama kuma ya yi matukar fusata Gwamnan Jihar Borno, Babagana Zulum, gwamnan ya bayar da umurnin hana gina sabbin gidajen sayar da man fetur (PFS) a kwaryar birnin Maiduguri da kewaye.

Gwamnan ya bayyana cewa, gina-ginen da a ke yi barkatai hadi da gidajen man fetur din babbar barazana ce ga rayuka da dukiyoyin jama’a a babban birnin da yankunan karamar hukumar Jere a jihar.

samndaads

Da ya ke bayyana damuwa dangane da al’amarin karshen mako a birnin Maiduguri, babban Sakataren Hukumar Tara Muhimman Bayanai kan Yanayi (BOGIS), Injiniya Adam Bababe, ya ce, yawaitar gina gidajen sayar da man a barkatai a cikin jama’a babbar barazana ce ga rayuka da dukiyoyin jama’a.

Bugu da kari kuma ya ce bincike a matakin farko da wani kakkarfan kwamiti ya gudanar ya nuna cewa a halin yanzu akwai sama da gidajen mai 200 a cikin birnin Maiduguri.

“Amma matsayar da mu ka cimma a yanzu, babu zancen gina sabbin gidajen man ba, saboda daga yanzu ba zamu sake bayar da takardar umurnin gina sabon gidan sayar da man fetur ba a birnin,” in ji shi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Bashin Asusun Fansho: Yadda SERAP Ke Son Buhari Ya Tashi Layar Gwamnoni

Next Post

Shigo-shigo Ba Zurfi, Tinubu!

RelatedPosts

Hutun Kirsimeti

Gobarar Sakkwato: Gwamnatin Tarayya Ta Jajantawa Tambuwal

by Muhammad Maitela
11 hours ago
0

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar, Kakkarfar tawagar Gwamnatin Tarayya ta jajantawa...

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

by Muhammad Maitela
14 hours ago
0

Masu garkuwa sun yi awon gaba da jami'a mai magana...

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

by Muhammad Maitela
14 hours ago
0

Yau gwamnonin yammacin Nijeriya ke gudanar da wani taro da...

Next Post
Shigo-shigo Ba Zurfi, Tinubu!

Shigo-shigo Ba Zurfi, Tinubu!

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version