• English
  • Business News
Wednesday, November 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Sarkin Kano Da Kungiyoyin Fararen Hula Sun Bukaci INEC Ta Gudanar Da Sahihin Zabe 

by Sadiq
3 years ago
Sarkin Kano

Mai martaba Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero da gamayyar kungiyoyin farar hula sun jaddada bukatar gudanar da zabe cikin gaskiya da adalci, inda suka ce dole ne al’umma su zabi cancanta a zaben 2023 mai zuwa. 

Sarkin ya ce ‘yan Nijeriya sun cancanci su samu sauyi mai kyau a kasar, inda jaddada bukatar zaben shugabannin da za su iya tsayawa don yi abin da ya dace.

  • Da Dumi-Dumi: Ibrahim Gusau Ya Zama Sabon Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Nijeriya
  • Bana An Noma Masara Da Tsadar Gaske – Makarfi

“Don haka, ina ganin muna bukatar yin abubuwa da yawa tun daga sama har kasa saboda yawan ‘yan Nijeriya a kasa, su ne masu yanke abin da zai wakana. Kuma jama’a za su iya amfani da kuri’unsu su zo su zabi shugabanni nagari,”

Bayero wanda Ma’ajin Kano, Lamido Umar Yola ya wakilta, a wajen wani taron da kungiyoyin fararen hular suka shirya a Abuja, domin tunkarar zaben 2023.

Shugabar kungiyar ta kasa, Elizabeth Oziri, yayin da take jawabi ga ‘yan jarida ta ce: “Mun samu isassun hanyoyi da dama. Amma Muna son a bai wa mutane damarsu.”

LABARAI MASU NASABA

Ba Na Jin Tsoron Trump – Martanin Sanata Barau Ga Akpabio

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

Oziri ta jaddada bukatar jama’a su yanke hukuncin wanda zai jagorance su a shekarar 2023, ta kuma kara da cewa ya kamata jama’a su yi taka-tsantsan kan waye ya kamata su zama shugabanninsu.

Ta ce kungiyar na da burin ganin Nijeriya ta samu daidaito ta fuskar shugabancin kasar.

Oziri ta kuma ce kungiyar na da nufin tabbatar da an ji muryoyin jama’a.

Ta ce, “Ya kamata su yi bincike game da tarihin wadannan shugabannin. Su je su duba su tabbatar da ingancinsu.

Oziri ta bayyana cewa, a yayin da kasar nan ke kara kusantar zabuka, kungiyoyin farar hula za su taka rawar gani ta hanyar fadakarwa, wayar da kan al’umma game da ‘yancinsu na kada kuri’a, da hada kai da gwamnati wajen sanya ido a lokutan zabukan.

“Kungiyoyin farar hula za su iya tattaunawa da gwamnati, su yi hadin gwiwa da su kan abubuwan da jama’a ke bukata daga gare su,” in ji Oziri.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sanata Barau Ya Tsaya Takarar Shugaban Majalisar Dattawa
Manyan Labarai

Ba Na Jin Tsoron Trump – Martanin Sanata Barau Ga Akpabio

November 5, 2025
Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma
Labarai

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

November 4, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Labarai

‘Yansanda Sun Ceto Mutane 3 Da Aka Sace A Kwara

November 4, 2025
Next Post
Garin Kwakin Da Ake Sarrafawa A Yankin Ugep Ya Janyo Takaddama

Garin Kwakin Da Ake Sarrafawa A Yankin Ugep Ya Janyo Takaddama

LABARAI MASU NASABA

Sanata Barau Ya Tsaya Takarar Shugaban Majalisar Dattawa

Ba Na Jin Tsoron Trump – Martanin Sanata Barau Ga Akpabio

November 5, 2025
Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

November 4, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutane 3 Da Aka Sace A Kwara

November 4, 2025
‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

November 4, 2025
tinubu

Tinubu Ya Umarci Ma’aikatar Ilimi Ta Kawo Ƙarshen Yajin Aikin ASUU

November 4, 2025
Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar

Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar

November 4, 2025
2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC

2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC

November 4, 2025
Li Qiang Ya Zanta Da Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya

Li Qiang Ya Zanta Da Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya

November 4, 2025
Karancin Abinci: Kofar Ofishin Tinubu A Rufe Take, Har Wasu Ministoci Ba Su Iya Ganinsa – Ndume 

Zargin Kisan Kiyashi Ga Kiristoci: Trump Bai San Ƙalubalen Tsaron Da Najeriya Ke Ciki Ba — Ndume

November 4, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.