• Leadership Hausa
Saturday, June 3, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Tinubu Ya Zaɓi Kashim Shettima A Matsayin Mataimaki

by Sulaiman
11 months ago
in Siyasa
0
2023: Tinubu Ya Zaɓi Kashim Shettima A Matsayin Mataimaki
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Asiwaju Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, ya bayyana Sanata Kashim Shettima, tsohon gwamnan jihar Borno, a matsayin abokin takararsa a zaben 2023.

Tinubu ya bayyana hakan ne a wata tattaunawa da yayi da manema labarai a ziyarar da ya kai wa shugaban kasa Muhammadu Buhari a garin Daura na jihar Katsina a ranar Lahadi.

  • 2023: Tinubu Ya Zaɓi Kashin Shettima A Matsayin Mataimaki

A baya majiyar NAN ta Kawo rade-raden cewa Tinubu ya zabi Shettima kuma zai bayyana shi a matsayin sabon zababben mataimakinsa a takararsa ta neman shugaban cin kasa a cikin wannan mako. Inji Daily trust.

“Mai yiwuwa ne wanda Tinubu ya zaba a mataimakinsa a takarar shugaban kasa ya zama tsohon gwamna ne kuma Sanata daga yankin Arewa maso Gabashin Nijeriya kuma musulmi ne, ya bayyana hakan ne yana mai tabbatar da abin da gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano ya fada a ranar Asabar din da ta gabata cewa, Tinubu ya amince ya zabi musulmi mataimakinsa a zaben 2023,’’ inji majiyar.

jim kadan kafin sanarwar da Tinubu ya yi a Daura, Alhaji Ibrahim Masari, wanda tun da farko aka tsayar da shi a matsayin abokin takararsa, ya bayyana ajiye mukaminsa a matsayin mataimakina dan takarar shugaban kasa a 2023.

Labarai Masu Nasaba

Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara

Duk Ɗan Siyasar Da Ya Shiga Rigar Kwankwaso Ya Kauce Hanya Zai Gani A 2027 – Alhaji Ibrahim

Kafin janyewar tasa, an zabi Masari a matsayin abokin takarar Tinubu na dan wani lokaci domin ba wa dan takarar isasshen lokaci don tsayar da wanda yafi dace wa a zaben shugaban kasa a 2023.

Masari ya bayyana ajiye makamin ne a wata takarda da yasa wa hannu wacce ta fito daga Kasar Saudiyya.

ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Tinubu Ya Zaɓi Kashin Shettima A Matsayin Mataimaki

Next Post

Karairayin Hukumomin Leken Asirin Amurka Da Birtaniya Ba Za Su Tsorata Kowa Ba

Related

Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara
Siyasa

Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara

6 hours ago
Duk Ɗan Siyasar Da Ya Shiga Rigar Kwankwaso Ya Kauce Hanya Zai Gani A 2027 – Alhaji Ibrahim
Siyasa

Duk Ɗan Siyasar Da Ya Shiga Rigar Kwankwaso Ya Kauce Hanya Zai Gani A 2027 – Alhaji Ibrahim

8 hours ago
Maganar Gwamnan Zamfara Dauda Ya Mallaki Tiriliyan 9 Ba Gaskiya Ba Ne Bata Da Tushe
Siyasa

Maganar Gwamnan Zamfara Dauda Ya Mallaki Tiriliyan 9 Ba Gaskiya Ba Ne Bata Da Tushe

1 day ago
Kwana 2 Kafin Rantsuwa: Kotun Koli Ta Yi Watsi Da Karar PDP Kan Takarar Tinubu Da Shettima
Siyasa

Kwana 2 Kafin Rantsuwa: Kotun Koli Ta Yi Watsi Da Karar PDP Kan Takarar Tinubu Da Shettima

1 week ago
Jam’iyyar Labour Ta Yi Fatali Da Hukuncin Da Kotu Ta Yanke Kan Zababben Gwamnan Abia
Siyasa

Jam’iyyar Labour Ta Yi Fatali Da Hukuncin Da Kotu Ta Yanke Kan Zababben Gwamnan Abia

2 weeks ago
Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Soke Nasarar Zababben Gwamnan Jihar Abia, Alex Otti
Manyan Labarai

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Soke Nasarar Zababben Gwamnan Jihar Abia, Alex Otti

2 weeks ago
Next Post
Karairayin Hukumomin Leken Asirin Amurka Da Birtaniya Ba Za Su Tsorata Kowa Ba

Karairayin Hukumomin Leken Asirin Amurka Da Birtaniya Ba Za Su Tsorata Kowa Ba

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP

Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP

June 3, 2023
Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari

Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari

June 3, 2023
Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa

Abba Gida-Gida Ya Ba Da Umarnin Rushe Gine-Ginen Da Aka Yi A Filayen Gwamnati

June 3, 2023
Sama Da 280 Ne Suka Mutu, 1000 Suka Jikkata A Hatsarin Jirgin Kasa A Indiya

Sama Da 280 Ne Suka Mutu, 1000 Suka Jikkata A Hatsarin Jirgin Kasa A Indiya

June 3, 2023
Alhazan Abuja Sun Gamu Da Tasku Sakamakon Rashin Samun Masaukai Masu Kyau A Saudiyya 

Za Mu Kwashe Daukacin Maniyyatan Bana 6000 – Hukumar Alhazan Kano

June 3, 2023
Kungiyoyin Da Suka Fi Samun Katin Gargadi A Gasar Firimiya Ta Bana

Kungiyoyin Da Suka Fi Samun Katin Gargadi A Gasar Firimiya Ta Bana

June 3, 2023
Ƴan Sanda A Gombe Sun Kama Matasa 11 Da Ake Zargi Da Kalare

Ƴan Sanda A Gombe Sun Kama Matasa 11 Da Ake Zargi Da Kalare

June 3, 2023
Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara

Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara

June 3, 2023
Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

June 3, 2023
Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

June 3, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.