• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kungiyar Faskari Connect Ta Kaddamar Da Shugabanninta

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
in Kananan Labarai
0
Kungiyar Faskari Connect Ta Kaddamar Da Shugabanninta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ranar Lahadi ta makon da ya gabata ne Barista Jamilu Ayuba Mairuwa Shugaban kungiyar magoya bayan dan takarar gwamnan Jihar Katsina na APC Dakta Dikko Umar Radda da aka fi sani da Faskari Connect, ya jagoranci gudanar da gaggarumin taronta na farko a garin ‘Yankara a karamar hukumar Faskari jihar Katsina.

Ya kuma kaddamar da shugabannin kungiyar tun daga matakin karamar hukuma, har ya zuwa na mazabu.

  • NIS Fara Sintirin Fatattakar Baƙin Haure Mai Taken “Saukar Shehu” A Bayelsa
  • Sin Da Rwanda Sun Tsawaita Yarjejeniyar Hadin Gwiwa A Fannin Kiwon Lafiya Na Tsawon Shekaru 5

Wadanda aka kaddamar a matsayin shugabannin kungiyar a matakin karamar hukumar Faskari sun hada da,Shugaba Alhaji Hassan Umar, Sakatare Lawal Sani Yankara, Ma’aji Bishir Yahaya Sheme, Shugaban matasa Bala G Garba Mairuwa,Shugabar mata Aisha Shehu Faskari, mataimakiyar Shugabar Hadiza Tanimu Daudawa,Jami’ar mulki Aisar Isah Barau,Sakataren tsare- tsare Bishir Maigora,Jami’in hulda da jama’a na (1) Idris K Bala, Jami’in hulda da jama’a na(2) Abba Soja Daudawa, Sakataren kudi Abba Kwai.

Bugu da kari an kaddamar da shugabannin kungiyar a matakin mazabu goma inda Ahmed Zakari ya kasance shugaban kungiyar mazabar Mairuwa da kuma Alhasan Danlami shugaban kungiyar na karamar hukumar.

Ya ce kungiyar tana da magoya baya da suka kai 5000 za kuma ta yi aiki tukuru don ganin dan takarar gwamnan Jihar Katsina na jami’yyar APC, Dakta Dikko Umar Radda ya lashe zaben gwamnan jihar Katsina.

Labarai Masu Nasaba

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

Ya bada tabbatar da cewa duk kuma takarar da aka fito, za a lashe a karkashin jam’iyyar ba ta fadi ba,a karamar hukumar Faskari tun daga sama har kasa APC duk jam’iyyar ce za a zaba.

Manyan jagororin jam’iyyar APC a karamar hukumar Faskari dabandaban sun yi bayanai na jinjinawa kan irin kokarin da jagororin jam’iyyar APC na karamar hukumar Faskari suke yi.

Musamman ma babban jagora Kwamishinan muhalli na Jihar Katsina Honorabul Hamza Sulaiman Wamban Faskari, da sauran mukarrabansa, da suka hada da mataimakin Shugaban majalisar Jihar Katsina mai Injiniya Shehu Dalhatu Tafoki da shugaban karamar hukumar Faskari Honorabul Bala Ado, tare da daukacin kansilolin karamar hukumar kokarin da suke na ciyar da jam’iyyar APC a karamar hukumar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ConnectFaskariShugabanni
ShareTweetSendShare
Previous Post

Mutum 800,000 Sun Amfana Da Tallafi A Funtuwa Da Faskari

Next Post

An Kammala Gasar Bidiyo Ta Matasan Sin Da Afrika Ta “Great To Meet You”

Related

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa
Kananan Labarai

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

2 weeks ago
Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

2 months ago
Ƙarin Harajin Amurka Zai Illata Tattalin Arziƙin Duniya
Kananan Labarai

Ƙarin Harajin Amurka Zai Illata Tattalin Arziƙin Duniya

2 months ago
Gwamnati Ta Amince Da Bai Wa Jami’o’i 11 Masu Zaman Kansu Lasisi
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Amince Da Bai Wa Jami’o’i 11 Masu Zaman Kansu Lasisi

3 months ago
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Kananan Labarai

Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Dala Tiriliyan 7 A Tsarin Kasuwancin Musulunci Na Duniya

9 months ago
Gwamna Dauda Ya Ƙaddamar Da Aikin Sake Gina Asibitin Talata Mafara
Labarai

Gwamna Dauda Ya Ƙaddamar Da Aikin Sake Gina Asibitin Talata Mafara

9 months ago
Next Post
An Kammala Gasar Bidiyo Ta Matasan Sin Da Afrika Ta “Great To Meet You”

An Kammala Gasar Bidiyo Ta Matasan Sin Da Afrika Ta “Great To Meet You”

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.