ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NIS Ta Fara Sintirin Fatattakar Baƙin Haure Mai Taken “Saukar Shaho” A Bayelsa

by Yusuf Shuaibu
4 years ago
Bayelsa

Hukumar shige da fice ta ƙasa (NIS) reshen Jihar Bayelsa ta samu amincewar shugaban hukumar na ƙasa, Isah Jere Idris wajen ƙaddamar da sintiri na musamman domin fatattakar baƙin haure a Jihar Bayelsa da aka yi wa laƙabi da “Saukar Shaho”.

An ƙaddamar da sintirin ne, saboda tsaftace jihar daga kwararowar baƙin haure da ke keta dokokin shige da fice da ƙungiyar ECOWAS ta tanadar wa mambobinta, wanda hakan ya sa dole a ƙarfafa tsaron rayukan ‘yan Nijeriya da dukiyoyinsu, sakamakon irin matsalolin tsaro da ake fuskanta wanda dole hukumomi da ke bakin iyakokin ƙasar nan su ɗauki matakan da suka kamata.

  • Rayuwata A Shekara 70 -Mai Martaba Etsu Nupe

Hukumar ta bayyana haka ne a cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar 9 ga watan Satumbar 2022 da jami’in hulɗa da jama’a na hukumar NIS reshen Jihar Bayelsa ya rattaba wa hannu.

ADVERTISEMENT

Sanarwar ta ce shirin ya samu amincewar Shugaban NIS, Isah Jere Idris da mai girma gwamnan Jihar Bayelsa, Sanata Douye Diri domin ganin ya gudana kan kare haƙƙin baƙi da adalci da ‘yancinsu tare da fahimtar dangantakan da ke tsakanin yankuna na ƙasa da ƙasa wanda su ne za a yi la’akari da su wajen gudanar da sintirin.

A cewar sanarwar, ana tsammanin shirin zai gudana ne na tsawan mako guda da zai karaɗe ɗungu da saƙo da ke faɗin Jihar Bayelsa da dukkan ƙananan hukumominta.

LABARAI MASU NASABA

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

Haka kuma ta ce wannan zai bayar da dama taskace duk wani bayanan baƙi da hana waɗanda ba ‘yan ƙasa su karya dokokin Nijeriya wajen ganin ba su jefa ƙuri’a a zaɓe mai zuwa ba.

Sanarwar ta ƙara da cewa tun a gwajin farko a lamu na nuna cewa za a kawo ƙarshen karya dokokin shige da fice da tsaftace lamarin shige da fice tare da tabbatar da bin dokikin shige da fice wanda ya haɗa da bayar da izinin zama da sake sabunta takardun waɗanda aka ba su izinin zama a Jihar Bayelsa.

Bayelsa
Yusuf Shuaibu
+ postsBio
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    2027: APC Na Fuskantar Matsin Lamba Kan Sake Fasalin Tawagar Yakin Neman Zabe
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Cacar Baki Ta Kaure Tsakanin APC Da ‘Yan Adawa Kan Tallafin Gwamnatin Tarayya Ga Magidanta
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    INEC Ta Zayyano Kalubalen Da Ke Iya Shafar Sahihancin Zaben 2027
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    2027:Kamun Ludayin Yakin Neman Zaben Manyan ‘Yan Takarar Shugaban Kasa

MASU ALAKA

Bayelsa
Labarai

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Bayelsa
Labarai

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato
Manyan Labarai

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
Next Post
Jihohin Arewa Da Suka Fi Noma Waken Soya A Nijeriya

Jihohin Arewa Da Suka Fi Noma Waken Soya A Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Bayelsa

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Bayelsa

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.