ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kungiyar Faskari Connect Ta Kaddamar Da Shugabanninta

by Idris Aliyu Daudawa
4 years ago
Faskari

Ranar Lahadi ta makon da ya gabata ne Barista Jamilu Ayuba Mairuwa Shugaban kungiyar magoya bayan dan takarar gwamnan Jihar Katsina na APC Dakta Dikko Umar Radda da aka fi sani da Faskari Connect, ya jagoranci gudanar da gaggarumin taronta na farko a garin ‘Yankara a karamar hukumar Faskari jihar Katsina.

Ya kuma kaddamar da shugabannin kungiyar tun daga matakin karamar hukuma, har ya zuwa na mazabu.

  • NIS Fara Sintirin Fatattakar Baƙin Haure Mai Taken “Saukar Shehu” A Bayelsa
  • Sin Da Rwanda Sun Tsawaita Yarjejeniyar Hadin Gwiwa A Fannin Kiwon Lafiya Na Tsawon Shekaru 5

Wadanda aka kaddamar a matsayin shugabannin kungiyar a matakin karamar hukumar Faskari sun hada da,Shugaba Alhaji Hassan Umar, Sakatare Lawal Sani Yankara, Ma’aji Bishir Yahaya Sheme, Shugaban matasa Bala G Garba Mairuwa,Shugabar mata Aisha Shehu Faskari, mataimakiyar Shugabar Hadiza Tanimu Daudawa,Jami’ar mulki Aisar Isah Barau,Sakataren tsare- tsare Bishir Maigora,Jami’in hulda da jama’a na (1) Idris K Bala, Jami’in hulda da jama’a na(2) Abba Soja Daudawa, Sakataren kudi Abba Kwai.

ADVERTISEMENT

Bugu da kari an kaddamar da shugabannin kungiyar a matakin mazabu goma inda Ahmed Zakari ya kasance shugaban kungiyar mazabar Mairuwa da kuma Alhasan Danlami shugaban kungiyar na karamar hukumar.

Ya ce kungiyar tana da magoya baya da suka kai 5000 za kuma ta yi aiki tukuru don ganin dan takarar gwamnan Jihar Katsina na jami’yyar APC, Dakta Dikko Umar Radda ya lashe zaben gwamnan jihar Katsina.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan Gombe Ya Buƙaci Kamfanin Simintin Ashaka Ya Gyara Hanyoyin Da Manyan Motoci Suka Lalata

MURIC Ta Zargi Gwamnatin Tarayyar Nijeriya Da Fifita Kiristoci Fiye Da Musulmi

Ya bada tabbatar da cewa duk kuma takarar da aka fito, za a lashe a karkashin jam’iyyar ba ta fadi ba,a karamar hukumar Faskari tun daga sama har kasa APC duk jam’iyyar ce za a zaba.

Manyan jagororin jam’iyyar APC a karamar hukumar Faskari dabandaban sun yi bayanai na jinjinawa kan irin kokarin da jagororin jam’iyyar APC na karamar hukumar Faskari suke yi.

Musamman ma babban jagora Kwamishinan muhalli na Jihar Katsina Honorabul Hamza Sulaiman Wamban Faskari, da sauran mukarrabansa, da suka hada da mataimakin Shugaban majalisar Jihar Katsina mai Injiniya Shehu Dalhatu Tafoki da shugaban karamar hukumar Faskari Honorabul Bala Ado, tare da daukacin kansilolin karamar hukumar kokarin da suke na ciyar da jam’iyyar APC a karamar hukumar.

Faskari
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Rayuwar Galadiman Kano Alhaji Tijjani Hashim (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kyamar Baƙi: An Sake Kwaso Ƴan Nijeriya 83 Daga Afirka Ta Kudu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 60 Da Kayan Aiki A Edo
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tsohon Shugaban Ƙasa Jonathan Ya Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Ƙasa 18 A Jihar Bauchi

MASU ALAKA

Gwamnan Gombe Ya Buƙaci Kamfanin Simintin Ashaka Ya Gyara Hanyoyin Da Manyan Motoci Suka Lalata
Kananan Labarai

Gwamnan Gombe Ya Buƙaci Kamfanin Simintin Ashaka Ya Gyara Hanyoyin Da Manyan Motoci Suka Lalata

August 18, 2026
MURIC Ta Zargi Gwamnatin Tarayyar Nijeriya Da Fifita Kiristoci Fiye Da Musulmi
Addini

MURIC Ta Zargi Gwamnatin Tarayyar Nijeriya Da Fifita Kiristoci Fiye Da Musulmi

May 2, 2026
Majalisar Dattawa Ta Damu Kan Tsarin Yaki Da COVID-19 Bayan Sake Bullar Cutar A Nijeriya
Kananan Labarai

Majalisar Dattawa Ta Damu Kan Tsarin Yaki Da COVID-19 Bayan Sake Bullar Cutar A Nijeriya

April 28, 2026
Next Post
An Kammala Gasar Bidiyo Ta Matasan Sin Da Afrika Ta “Great To Meet You”

An Kammala Gasar Bidiyo Ta Matasan Sin Da Afrika Ta “Great To Meet You”

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.