• English
  • Business News
Thursday, September 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abubuwan Kula Ga Masu Cutar Siga

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
in Rahotonni
0
Abubuwan Kula Ga Masu Cutar Siga
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ciwon Siga wata cuta ce dake da matukar hadari wadda ake kamuwa da ita lokacin da Pancrease wanda wani wuri a kusa da ciki wanda yake samar da sinadarin ‘INSULIN’ da kuma ruwan da yake taimakawa jiki narkar da abinci, ya kasance bai iya samar da sinadarin insulin,ko kuma lokacin da jiki ba zai iya yin amfani da shi.

Har yanzu ita ce cuta da take bada babbar matsala a karni na ashirin da daya, hakan ya kasance ne saboda matsalolin cututtukan da ake kamuwa da su.

  • 2023: Gwamnatinmu Za Ta Farfaɗo Da Harkar ilimi Da Walwalar Malamai – Atiku
  • LP, Ta Kori Daraktan Yakin Neman Zaben Obi, Okupe Da Wasu 11 Kan Gaza Biyan Harajin Jam’iyyar

Shugabar kwamitin amintattu ta wayar da kan al’umma wajen kokarin da ake yi na yakar cutar Dokta Afoke Isiabwe ta bayyana cewa cutar Siga ta shafi mutane kusan milyan 537 da kuma yara fiye da milyan 1.1 a fadin duniya wannan ya hada da ‘yan Nijeriya milyan ko wacce shekara.

Duk shekara cutar Siga tana kashe mutane kusan milyan hudu a duniya, ta dai kara jaddada cewa cutar tana iya shafar gaba daya ko wanne sashe na jiki.

Tana sanadiyar rashin gani na idanu, ga matsala mai shafar hakora, tsayawar aikin koda, cardiobascular disease, yanke hannu ko kafa, haduwa da matsala lokacin saduwa da mace, wannan sai idan ba a dauki matakan da suka dace ba.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

Abin Fargaba Ne Yadda Bashin Nijeriya Ya Haura Tiriliyan 149 – Shugaban Majalisar Wakilai 

Tace yawancin abubuwan da cutar siga ta 2 ana iya maganinsu ta hanyar tafiyar da rayuwa yadda ta dace.

Ta bayyana alamun jan kunne na kamuwa da cutar siga da suka hada da lokacin da mutum yake fama jin kishirwa ko shan ruwa,har abin ya wuce kima, ga kuma yawan fitsari, jiki ya kasance babu nauyi saurin jin gajiya ko ba wata laka.

Mutum ya kasance cikin damuwa ko ya kasance a wani sauyin yanayi, ba zai iya gani sosai ba, idan ya yi rauni ba zai bai warkewa, yasai kuma ta bayyana har ila yau alamu na an kamu, lokacin da mutum yake jin ya kamu da cuta, kamar cutar dasashi, fata da cututtukan Farji da dai sauransu.

Bugu da kari tace yakamata ‘yan Nijeriya da akwai sauran hanyoyin da ake kamuwa da cutar kamar tarihin iyali dangane da cutar siga, yin kiba ko nauyin da ya wuce misali,cin abincin da bai dace ba, rashin motsa jiki, karuwar shekaru, hawan jini, amfani da abincin da bai kamata lokacin da mace take da juna biyu.

Har ila yau da akwai:glucose da tarihin ciwon sukari na ciki suna da alaka da nau’in ciwon sukari na 2, nau’in ciwon siga na 2 wanda shi ne wanda aka fi sani, uwa uba kuma ga tarihin cutar sigar mata masu juna biyu kan kamu da ita.

“Da akwai bukatar kowa ya lura da su wadannan alamun na cutar siga, domin a samu daukar matakain daya kamata saboda san yadda za a kula da cutar da hanyoyin kauce ma kamuwa da ita,bare ma har ma ta kai ga yin kamari.

“Hakanan ma mutane da sduka riga siuka kamu da cutar siga suna da bukatar taimako daga ‘yan’uwansu domin su iya tafiyarda yawan kudaden da ake kashewa wajen kokarin rabuwa da ita, sai kuma irin kallon da za a rika yi masu da su kuma yadda za su ji a jikinsu sanadiyar kamwa da cutar sikari.

Akwai bukatar a rika cin abincin da ya dace musamman ma mai gina jiki, da ci gaba da yawan motsa jiki, ga kuma lura da kada a bari nauyin jiki yayi yawan daya wuce misali.Ana iya duk tafiyar da duk matakan matukar ko wadanne iyalai za su lura da kuma yin amfani da matakan.”

Ta yi kira da ‘yan Nijeriya su san abubbuwan da suka kamata su sani danagane da cutar siga, da hanyoyin kauce ma kamuwa da ita, da mace- macen da ake yi snadiyar cutar.

Wayar da kan al’umma shi ne babban mataki saboda mutanen da suke fama da cutar, da kuma wadanda aka gwada sun kamu da ita amma basu san hanyar da za su bi ba wajen neman maganinta.

Daga karshe Isiabwe tayi kira da gwamnatoci sai masu kula da lafiyar al’umma da masu ruwa da tsaki, su kara zage damtse wajen samar da hanyoyin wayar da kan al’umma yadda za su fahimci al’amarin, hakan zai taimaka masu wajen lura da alamun kamuwa da cutar, da matakan da suka dace na rabuwa ko warkewa daga cutar siga.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: CiwoKulaSiga
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Nijeriya Su Shirya Fuskantar Wahalar Rayuwa A 2023 – Sanata Yusuf

Next Post

Dalibin Da Ya Tsokani Aisha, Zai Gana Da Buhari A Villa

Related

Ahlul Faidhati Mai Diwani Group
Rahotonni

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

6 days ago
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace
Rahotonni

Abin Fargaba Ne Yadda Bashin Nijeriya Ya Haura Tiriliyan 149 – Shugaban Majalisar Wakilai 

1 week ago
Arewa
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Gwamnonin Arewa Sun Bullo Da Sabbin Matakan Yaki Da Ta’addanci

2 weeks ago
'Yan Bindiga
Rahotonni

Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ya Fara Haifar Da Da Mai Ido A Katsina

2 weeks ago
Gidauniyar ‘Ya’yan Sarakunan Arewa Sun Marawa Sarkin Musulmi A Matsayin Shugaban Majalisar Sarakuna
Rahotonni

Babban Taron Lauyoyi Na Kasa: Sarkin Musulmi Ya Gargadi Alkalai Kan Tabbatar Da Adalci

3 weeks ago
Sin Ta Fara Amfani Da Tauraron Dan Adam Wajen Duba Manyan Hanyoyin Wutar Lantarki A Karo Na Farko
Rahotonni

Cire Tallafin Wutar Lantarki Zai Kara Kuntata Rayuwar ‘Yan Nijeriya – Kungiyar Kwadago

3 weeks ago
Next Post
Dalibin Da Ya Tsokani Aisha, Zai Gana Da Buhari A Villa

Dalibin Da Ya Tsokani Aisha, Zai Gana Da Buhari A Villa

LABARAI MASU NASABA

An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Kama Sojan Gona Da Motocin Sata 3 A Jigawa

September 18, 2025
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye

’Yan Bindiga Sun Sako Ma’aurata A Katsina Bayan Karɓar N50m A Matsayin Kuɗin Fansa

September 18, 2025
Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

September 18, 2025
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

September 18, 2025
’Yansanda Sun Kama Mutane 9 Kan Yin Ƙaryar Sace Su A Jihar Neja

’Yansanda Sun Kama Mutane 9 Kan Yin Ƙaryar Sace Su A Jihar Neja

September 18, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

September 18, 2025
Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

September 17, 2025
Yawan Kadarorin Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Wuce Yuan Triliyan 90 a Lokacin Shirin Raya Kasa Na 14 Na Shekaru 5 

Yawan Kadarorin Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Wuce Yuan Triliyan 90 a Lokacin Shirin Raya Kasa Na 14 Na Shekaru 5 

September 17, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

September 17, 2025
Yakin Haraji Da Cinikayya Ba Zai Gurgunta Fifikon Da Sin Ke Da Shi A Fannin Raya Masana’antun Sarrafa Hajoji Da Kasar Ta Gina A Tsawon Lokaci Ba

Yakin Haraji Da Cinikayya Ba Zai Gurgunta Fifikon Da Sin Ke Da Shi A Fannin Raya Masana’antun Sarrafa Hajoji Da Kasar Ta Gina A Tsawon Lokaci Ba

September 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.