• Leadership Hausa
Thursday, September 21, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalibin Da Ya Tsokani Aisha, Zai Gana Da Buhari A Villa

by Khalid Idris Doya
10 months ago
in Manyan Labarai, Da ɗumi-ɗuminsa
0
Dalibin Da Ya Tsokani Aisha, Zai Gana Da Buhari A Villa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Bayan sakin dalibin nan Aminu Muhammad da ya tsokani uwargidan shugaban kasa, Aisha Buhari da cewa ta ci kudin talawa ta koshi zai gana da shugaba Buhari.

Aminu l, wanda dalibin Jami’ar Gwamntin Tarayya da ke Dutse ne, ya shiga hannun hukuma bisa zargin ba ta suna da ya yi wa matar shugaban kasa a shafin Twitter, wanda hakan ta kai sa ga zuwa gidan yarin Suleja da ke Jihar Neja.

  • Da Dumi-Dumi: Buhari Ya Tsige Shugaban NIRSAL, Aliyu Abdulhameed Kan Zargin Almundahanar Kudade
  • ‘Yan Nijeriya Su Shirya Fuskantar Wahalar Rayuwa A 2023 – Sanata Yusuf

Sai dai bayan janye karar da matar shugaban kasa ta yi, Aminu, ya kubuta kuma tuni alkali ya bayar da umarnin sakin shi.

Ana sa ran Aminu zai gana da shugaban kasa, Muhammadu Buhari kafin ya koma garinsu.

Mai daukar nauyin kula da Aminu, Kabiru Shehu, ne ya tabbatar da wannan matakin a hirarsa da Jaridar LEADERSHIP.

Labarai Masu Nasaba

Hukuncin Kotu: Gwamna Yusuf Ya Sha Alwashin Maido Da Kujerarsa

Karku Kasa Barci Kan Barazanar NLC Na Tsunduma Yajin Aikin Sai Baba-ta-gani – Lalong

Ya ce yanzu haka Aminu yana fadar shugaban kasa da ke Aso Villa da ke Abuja, inda zaman jiran haduwa da shugaba Buhari.

Ya ce, “Mun ji dadi da farin ciki bisa wannan lamarin. Muna shaukin sake haduwa da dan uwanmu.”

Aisha dai ta janye karar da ta shigar da Aminu wanda hakan ne ya kawo ga wannan matakin bayan shan suka da caccaka daga wajen ‘yan kasa.

Lauyan Aminu, C.K Agu ya tabbatar da cewa matar shugaban kasa, ta janye tuhume-tuhumen da take yi wa Aminu.

Shi dai Aminu wanda dalibin ajin karshe ne ya wallafa hoton Aisha Buhari inda ya ce “Su mama an chi kudin talkawa an koshi” lamarin da ya fusata Aisha har ta sa aka kamo shi sannan aka gurfanar da shi a kotu.

Tags: Aisha BuhariAminu MohammedBuhariKotuTsokanaVilaZargi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Abubuwan Kula Ga Masu Cutar Siga

Next Post

Kalaman Kiyayya Da Yada Su Na Haddasa Rikici Tsakanin Al`umma

Related

Gwamna yusuf
Manyan Labarai

Hukuncin Kotu: Gwamna Yusuf Ya Sha Alwashin Maido Da Kujerarsa

9 hours ago
NLC
Manyan Labarai

Karku Kasa Barci Kan Barazanar NLC Na Tsunduma Yajin Aikin Sai Baba-ta-gani – Lalong

12 hours ago
Shugabanni Sun Bukaci Kwankwaso Ya Fice Daga NNPP Kan Zargin Yi wa Jam’iyyarsu Zagon Kasa
Manyan Labarai

Ganduje Ya Magantu Kan Nasarar Jam’iyyar APC A Kano, Ya Ce Gawuna Zai Zo Wa Kano Da Alheri

12 hours ago
Mutum 25 Ne Suka Bace Cikin Wata 6 A Jihar Abia — ‘Yan Sanda
Manyan Labarai

An Sanya Dokar Hana Fita Ta Tsawon Sa’o’i 24 A Jihar Kano

22 hours ago
DA DUMI-DUMI: Kotu Ta Kori Gwamna Abba Gida-Gida Ta Tabbatar Da Nasarar Gawuna
Manyan Labarai

DA DUMI-DUMI: Kotu Ta Kori Gwamna Abba Gida-Gida Ta Tabbatar Da Nasarar Gawuna

1 day ago
Kotun zaben kano
Manyan Labarai

Kotun Zaben Kano: Babu Alkali Ko Daya A Cikin Kotu, Ta Yanar Gizo Ake Yanke Hukunci 

1 day ago
Next Post
Kalaman Kiyayya Da Yada Su Na Haddasa Rikici Tsakanin Al`umma

Kalaman Kiyayya Da Yada Su Na Haddasa Rikici Tsakanin Al`umma

LABARAI MASU NASABA

Yawan Jarin Da Sin Ta Zuba A Ketare Daga Janairu Zuwa Agusta Ya Rika Karuwa

Yawan Jarin Da Sin Ta Zuba A Ketare Daga Janairu Zuwa Agusta Ya Rika Karuwa

September 21, 2023
Super Eagles Ta Nijeriya Ta Dawo Mataki Na 40 A Jadawalin Kasashen Da Suka Fi Iya Taka Leda A Duniya

Super Eagles Ta Nijeriya Ta Dawo Mataki Na 40 A Jadawalin Kasashen Da Suka Fi Iya Taka Leda A Duniya

September 21, 2023
Sin Ta Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Kare Mabanbantan Halittun Teku

Sin Ta Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Kare Mabanbantan Halittun Teku

September 21, 2023
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Yi Rangadi A Lardin Zhejiang

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Yi Rangadi A Lardin Zhejiang

September 21, 2023
Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

September 21, 2023
IPC

IPC Ta Yi Tir Da Muzguna Wa ‘Yan Jarida Yayin Daukan Rahoton Shari’ar Kujerar Gwamna A Kano

September 21, 2023
Bayan Gindaya Wa’adi: Hukumar AGIS Na Tattara Harajin Naira Biliyan Daya A Kullum 

Bayan Gindaya Wa’adi: Hukumar AGIS Na Tattara Harajin Naira Biliyan Daya A Kullum 

September 21, 2023
An Dawo Da Biyan Tallafin Man Fetur: Gwamnatin Tarayya Ta Biya Naira Biliyan 169.4 A Watan Agusta

An Dawo Da Biyan Tallafin Man Fetur: Gwamnatin Tarayya Ta Biya Naira Biliyan 169.4 A Watan Agusta

September 21, 2023
NUJ Ta Yi Kira Ga Jami’an Tsaro Da Su Gaggauta Zakulo Wadanda Suka Yi Wa Danjarida Kisan Gilla A Zamfara

NUJ Ta Yi Kira Ga Jami’an Tsaro Da Su Gaggauta Zakulo Wadanda Suka Yi Wa Danjarida Kisan Gilla A Zamfara

September 21, 2023
Uefa

UEFA Champions League: Real Madrid Ta Sha Da Kyar A Hannun Union Berlin

September 21, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.