• English
  • Business News
Tuesday, May 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Kama Wani Da Kokon Kan Mutum A Neja

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai
0
‘Yansanda Sun Kama Wani Da Kokon Kan Mutum A Neja
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar ‘yansandan Jihar Neja ta kama wani mutum mai suna Abdulrahman Woru dan shekara 38 da ake zargi da yin tsafi da kokon kan mutum a garin Babana da ke karamar hukumar Borgu ta jihar.

Wanda ake zargin wanda ke zaune a Babana, dan kauyen Gbesewona ne na Jamhuriyar Benin.

  • Gwamnatin Katsina Za Ta Yi Bincike Kan Kisan Da ‘Yan Bindiga Suka Yi Wa Mutum 41
  • Mourinho Ya Ce Kwallon Osimhen Tana Kama Da Ta Drogba

Rundunar ‘yansandan ta bayyana hakan ne a wata sanarwa da kakakinta, DSP Wasiu Abiodun, ya sanyawa hannu a Minna.

Ya ce an kama wanda ake zargin ne a ranar 24 ga watan Junairu 2023 bisa ga wani rahoto da aka samu.

Ya bayyana cewa an kama wanda ake zargin ne a Babana bayan da ake zarginsa da mallakar kokon kan mutum.

Labarai Masu Nasaba

Wike Ya Gargaɗi PDP Kan Bai Wa Ɗan Arewa A 2027

Nijeriya Ta Biya Dukkanin Bashin IMF Na COVID-19

A cewarsa, “A lokacin da aka gudanar da bincike a gidansa, an gano wasu kokon kan mutans guda uku, gumaka biyu da tsabar kudi CFA 5000 na kudin Jamhuriyar Benin.

“Lokacin da ake masa tambayoyi, ya amsa cewa kokon kan mutumin da aka gano nasa ne. Ya yi ikirarin cewa ya yi hijira ne daga Jamhuriyar Benin zuwa Nijeriya kimanin shekaru hudu da suka gabata don yin sana’arsa, ba tare da wata takardar shige da fice ba, kuma shi likitan gargajiya ne.”

“Shi (wanda ake zargin) ya ce ya daure shi ne a kan babur dinsa ya kai shi gida, saboda ya yi imanin cewa zai yi amfani da shi wajen aikinsa, kuma bai kai rahoto ga ‘yansanda ba,” in ji kakakin ‘yansandan jihar.

“Rundunar ‘yansandan ta yaba da goyon bayan mutanen Neja kuma tana rokon su da kada su yi kasa a gwiwa ta hanyar sanar da ‘yansanda idan suka ga wani bakon abu.”

Nan ba da jimawa ba za a gurfanar da wanda ake zargin a gaban wata kotu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'YansandaBincikeJamhuriyar BeninKomon Kan MutumKotuNejaNijeriyaTsafi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Katsina Za Ta Yi Bincike Kan Kisan Da ‘Yan Bindiga Suka Yi Wa Mutum 41

Next Post

IMF: Tattalin Arzikin Sin Na Bayar Da Gudunmuwa Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya

Related

Wike Ya Gargaɗi PDP Kan Bai Wa Ɗan Arewa A 2027
Siyasa

Wike Ya Gargaɗi PDP Kan Bai Wa Ɗan Arewa A 2027

20 minutes ago
Nijeriya Ta Biya Dukkanin Bashin IMF Na COVID-19
Manyan Labarai

Nijeriya Ta Biya Dukkanin Bashin IMF Na COVID-19

1 hour ago
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Boko Haram 5, Sun Kwato Makamai A Borno

17 hours ago
Ganduje Ya Zargi Gwamna Yusuf Da Ɗaukar Nauyin Zanga-zanga A Kano
Manyan Labarai

2027: PDP Ta Mutu, APC Na Shirin Sake Yin Nasara – Martanin Ganduje Ga Lamido 

22 hours ago
Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 
Manyan Labarai

Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 

1 day ago
Tsohon Dan Takarar Gwamna A NNPP A Jihar Ondo Ya Yi Murabus Daga Jam’iyyar
Manyan Labarai

Tsohon Dan Takarar Gwamna A NNPP A Jihar Ondo Ya Yi Murabus Daga Jam’iyyar

2 days ago
Next Post
IMF: Tattalin Arzikin Sin Na Bayar Da Gudunmuwa Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya

IMF: Tattalin Arzikin Sin Na Bayar Da Gudunmuwa Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya

LABARAI MASU NASABA

Wike Ya Gargaɗi PDP Kan Bai Wa Ɗan Arewa A 2027

Wike Ya Gargaɗi PDP Kan Bai Wa Ɗan Arewa A 2027

May 13, 2025
Nijeriya Ta Biya Dukkanin Bashin IMF Na COVID-19

Nijeriya Ta Biya Dukkanin Bashin IMF Na COVID-19

May 13, 2025
Mahaifin Tsohon Gwamnan Kaduna, Ramalan Yero, Ya Rasu

Mahaifin Tsohon Gwamnan Kaduna, Ramalan Yero, Ya Rasu

May 13, 2025
Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Da Ake Iya Sarrafawa Daga Nesa

Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Da Ake Iya Sarrafawa Daga Nesa

May 12, 2025
Ƴan Ta’adda Sun Yi Garkuwa Da Tsohon Jami’in Shige Da Fice Da Fasinjoji 2 A Yobe

Ƴan Ta’adda Sun Yi Garkuwa Da Tsohon Jami’in Shige Da Fice Da Fasinjoji 2 A Yobe

May 12, 2025
He Lifeng Ya Gana Da Babbar Jami’ar WTO Ngozi Okonjo-Iweala

He Lifeng Ya Gana Da Babbar Jami’ar WTO Ngozi Okonjo-Iweala

May 12, 2025
Ma’aikatar Kasuwanci: Sanarwar Da Sin Da Amurka Suka Fitar Muhimmin Mataki Ne Na Warware Sabaninsu

Ma’aikatar Kasuwanci: Sanarwar Da Sin Da Amurka Suka Fitar Muhimmin Mataki Ne Na Warware Sabaninsu

May 12, 2025
Kaico: Wani Ƙani Ya Kashe Saurayin Yayarsa A Kano

Kaico: Wani Ƙani Ya Kashe Saurayin Yayarsa A Kano

May 12, 2025
Nazarin CGTN: Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Latin Amurka Na Kara Samun Karbuwa Tsakanin Jama’a

Nazarin CGTN: Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Latin Amurka Na Kara Samun Karbuwa Tsakanin Jama’a

May 12, 2025
Cutar Cholera Ta Ɓarke A Filato, Mutane 4 Sun Mutu

Cutar Cholera Ta Ɓarke A Filato, Mutane 4 Sun Mutu

May 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.