• English
  • Business News
Wednesday, July 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Wani Lauya Ya Tarwatsa Dakin Shari’a Da Shigar Matsubbata

by Sulaiman
3 years ago
in Labarai
0
Yadda Wani Lauya Ya Tarwatsa Dakin Shari’a Da Shigar Matsubbata
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wani abu mai kama da wasan kwaikwayo ya faru a Kotun Koli a ranar Alhamis yayin da wani Lauya mai fafutukar kare hakkin jama’a, Malcolm Omirhobo, Esq, ya bayyana a gaban alkalai cikin kaya irin na malamai ‘yan gargajiya (matsubbata).

Omirhobo ya bayyana gaban alkalai ne kan hukuncin da kotun ta yanke na ‘yan cin sanya hijabi ga ‘ya’ya mata a makarantun Sakandire dake jihar Legas.

  • Gwamnati Ta Bayar Da Umarnin Fara Sabon Gwaji Kan Irin Masara Na ‘Tela Maize’

A ranar 17 ga watan Yuni ne kwamitin mutane bakwai na kotun koli ya tabbatar da hakkin dalibai mata musulmi a jihar Legas na sanya hijabi zuwa makaranta ba tare da tsangwama ko nuna wariya ba.

Lauya

Kwamitin ya shafe hukuncin da wata babbar kotun jihar ta yanke na haramtawa dalibai mata sanya hijabi in suna sanye da kayan Makaranta.

Labarai Masu Nasaba

Makarantun Kano Za Su Fara Hutun Ƙarshen Zango A Ranar Juma’a – Gwamnati

Tinubu Ba Zai Taɓa Tauye ’Yancin Kafafen Yaɗa Labarai Ba, In ji Ministan Yaɗa Labarai

Sai dai Lauya Omirhobo ya isa harabar kotun a yayin da ake zama sanye da jajayen kaya, da wasu kayan gargajiya a wuyansa, da wasu dogayen fuka-fukai guda biyu a gashinsa, sannan kuma ya zana farin alli a idonsa na dama.

Irin wannan shiga da ba a saba gani ba, ta tilasta wa alkalan barin zaman dakin kotun.

Da manema labarai suka nema jin tabakinsa kan ko me yasa yayi Wannan Shigar?

Lauyan ya sanar da ‘yan jarida cewa suturar ta yi daidai da hukuncin Kotun Koli, ta ba da izinin “tufafi na addini” a makarantu, kuma yana da ‘yancin bayyana kansa a matsayin mai bin addinin gargajiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Akwai Makoma Mai Haske Game Da Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

Next Post

Sin Ta Bukaci NATO Da Kada Ta Yi Kokarin Fara Sabon Yakin Cacar Baka

Related

Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa
Labarai

Makarantun Kano Za Su Fara Hutun Ƙarshen Zango A Ranar Juma’a – Gwamnati

3 hours ago
Tinubu Ba Zai Taɓa Tauye ’Yancin Kafafen Yaɗa Labarai Ba, In ji Ministan Yaɗa Labarai
Labarai

Tinubu Ba Zai Taɓa Tauye ’Yancin Kafafen Yaɗa Labarai Ba, In ji Ministan Yaɗa Labarai

4 hours ago
Tinubu Ya Nemi Jihohi Su Dakatar Da Karbar Haraji A Kan Masu Safarar Kayan Abinci
Manyan Labarai

Har Yanzu Yaƙi Da Ta’addanci Ne Babban Muradin Gwamnatina — Tinubu

6 hours ago
Allah Ya Yi Wa Wakilin Sadarwan Bauchi,  Jafaru Ilelah, Rasuwa
Labarai

Allah Ya Yi Wa Wakilin Sadarwan Bauchi,  Jafaru Ilelah, Rasuwa

7 hours ago
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Ƙauyen Katsina, Sun Jikkata Mutane 2, Sun Sace Wasu

8 hours ago
ÆŠan Shekaru 15 Ya Kashe Wani Matashi Kan Rikicin Gona A Jigawa
Labarai

ÆŠan Shekaru 15 Ya Kashe Wani Matashi Kan Rikicin Gona A Jigawa

9 hours ago
Next Post
Sin Ta Bukaci NATO Da Kada Ta Yi Kokarin Fara Sabon Yakin Cacar Baka

Sin Ta Bukaci NATO Da Kada Ta Yi Kokarin Fara Sabon Yakin Cacar Baka

LABARAI MASU NASABA

Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Makarantun Kano Za Su Fara Hutun Ƙarshen Zango A Ranar Juma’a – Gwamnati

July 23, 2025
Tinubu Ba Zai Taɓa Tauye ’Yancin Kafafen Yaɗa Labarai Ba, In ji Ministan Yaɗa Labarai

Tinubu Ba Zai Taɓa Tauye ’Yancin Kafafen Yaɗa Labarai Ba, In ji Ministan Yaɗa Labarai

July 23, 2025
Tinubu Ya Nemi Jihohi Su Dakatar Da Karbar Haraji A Kan Masu Safarar Kayan Abinci

Har Yanzu Yaƙi Da Ta’addanci Ne Babban Muradin Gwamnatina — Tinubu

July 23, 2025
Allah Ya Yi Wa Wakilin Sadarwan Bauchi,  Jafaru Ilelah, Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Wakilin Sadarwan Bauchi,  Jafaru Ilelah, Rasuwa

July 23, 2025
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Ƙauyen Katsina, Sun Jikkata Mutane 2, Sun Sace Wasu

July 23, 2025
ÆŠan Shekaru 15 Ya Kashe Wani Matashi Kan Rikicin Gona A Jigawa

ÆŠan Shekaru 15 Ya Kashe Wani Matashi Kan Rikicin Gona A Jigawa

July 23, 2025
Kwankwaso  Ne Kaɗai Ɗan Siyasar Da Zai Iya Maye Gurbin Buhari — Jigo A NNPP

Kwankwaso  Ne Kaɗai Ɗan Siyasar Da Zai Iya Maye Gurbin Buhari — Jigo A NNPP

July 22, 2025
Zhao Leji Da Wang Huning Sun Gana Da Shugaban Majalisar Dattijan Kasar Madagascar

Zhao Leji Da Wang Huning Sun Gana Da Shugaban Majalisar Dattijan Kasar Madagascar

July 22, 2025
Hana Natasha Zaman Majalisa Barazana Ne Ga Dimokuraɗiyya — CLO

Hana Natasha Zaman Majalisa Barazana Ne Ga Dimokuraɗiyya — CLO

July 22, 2025
Taron Kolin Sin Da EU Zai Bayar Da Damar Zurfafa Hadin Gwiwar Sassan Biyu

Taron Kolin Sin Da EU Zai Bayar Da Damar Zurfafa Hadin Gwiwar Sassan Biyu

July 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.