• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hanyoyin Mallakar Zuciyar Iyali Cikin Sauki Ga Magidanta

by Sister Iyami Jalo
2 years ago
in Raino Da Tarbiyya
0
Hanyoyin Mallakar Zuciyar Iyali Cikin Sauki Ga Magidanta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kowane magidanci yana son ya mallaki zuciyar matarsa, domin samun kwanciyar hankali a cikin gidansa. Sai dai kuma ba kowa wani magida ne ya san yadda zai mallaki zuciyar matarsa ba.

Lallai magidanta bayan da za su samu mallakar zuciyar matayensu, sai dai idan sun tsare hakkokin da ya rataya a kansu. Hakika akwai hakkoki masu yawa wadanda Allah ya daura wa duk wani magidanci a kan matarsa, kamar hakkin ciyarwa, wajen zama, karantarwa, tufatarwa da dai sauran su.

  • Tsohon Wakilin LEADERSHIP Ya Zama Shugaban Gidan Rediyon Kano
  • Ribadu Zai Shugabanci Taron LEADERSHIP Da NDLEA Kan Yaki Da Miyagun Kwayoyi

Idan magidanci ya kasa daukar dawainiyar iyalansa, to ba zai taba samun kwanciyar hankali ba a cikin gidansa. Ita mace tana bukatar a koda yaushe tana bukatar mijinta ya biya mata bukatocinta a duk lokacin da ta bukata. Idan ta kasa samun haka kuma, to babu wani abun da mijin nan nata zai yi ya burgeta.

Mata kadan ne suke da tausayin mazajensu idan ba su da shi. Kuma ita mace tana iya fada wa mijinta cewa, me ye ka taba yi min, komin kokarin miji zai iya fuskantar wannan matsala. Babu wani magidanci da ya fi karfin matarsa, sai dai wanda Allah ya ba shi ta kwarai wacce take jin tsoron Allah.

Magidanci zai iya mallakar zuciyar matarsa ce ta hanyar tarbiyartar da ita kamar yadda addini ya tsara. Sannan kuma magidanci ya yi kokarin sauke duk wani nauyin da ya rataya a kansa wanda Allah ya dora masa.

Labarai Masu Nasaba

Koya Wa Yara Shigar Mutunci (I)

Tarbiyya A Da, Da Yanzu (I)

Ta wannan hanya ce kadai magidanci zai iya mallakar zuciyar matarsa. Tana mai bai wa magidanta shawara da su tunga kokarin sauke nauyin da ya rataya a wuyansu na hakkin iyalansu, idan suna son samun natsuwa a cikin gidajensu.

Ya kamata magidanta su karanci yadda za su sauke hakkin iyalansu, domin dole ne magidanci ya karanci yadda zai sauke hakkin iyalansa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: MaigidaRainoTarbiyya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Jinping: Zurfafa Gyare-gyare A Cikin Jam’iyya Da Hukumomin Gwamnati, Muhimmin Mataki Ne Na Zamanintar Da Karfin Tafiyar Da Harkokin Mulki

Next Post

Wani Hamshakin Wata Ya Bayyana A Sararin Samaniyar Duniya

Related

Shigar Mutunci
Raino Da Tarbiyya

Koya Wa Yara Shigar Mutunci (I)

2 years ago
Tarbiyya
Raino Da Tarbiyya

Tarbiyya A Da, Da Yanzu (I)

2 years ago
Next Post
Wani Hamshakin Wata Ya Bayyana A Sararin Samaniyar Duniya

Wani Hamshakin Wata Ya Bayyana A Sararin Samaniyar Duniya

LABARAI MASU NASABA

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.