• English
  • Business News
Monday, June 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Duk Shekara Ana Samun Dala Biliyan 450 A Fannin Kiwon Zuma -Masana

by Abubakar Abba
2 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Duk Shekara Ana Samun Dala Biliyan 450 A Fannin Kiwon Zuma -Masana
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata kwararriya a fanin kiwon Zuma a kasar nan Uwargida Obianuju ta ce, kiwon na Zuma ana samun ribar dala biliyan 450 a duniya.

Ta bayyana hakan a jawabinta a wajen taron masu ruwa da tsakai a fannin, inda ta kara da cewa, wannan adadin kudin da ake samu a matsayin riba, ya kai kimanin naira tiriliyan 162, inda kuma albarkar da ake samu ta kai kimanin dala biliyan 250 daidai da naira tiriliyan 90.

  • Jihar Kano Za Ta Hada Kai Da FCAPT Domin Bunkasa Fasahar Noma – Aminu Gwarzo

Obianuju ta ci gaba da cewar, sarrafa Zumar a fadin duniya ta kai yawan tan miliyan 1.8, inda ta kai dala biliyan 11.5 kimanin naira tiriliyan 4.14.

A bisa yadda girman kasuwar take a Afirka wadda keda Zumar mai inganci tanada kashi biyar a cikin dari an kuma kiyasta ta kai tan 90,000, a saboda haka kwararru suke ganin akwai bukatar daukar matakai don gyara hakan.

Ta ce, Nijeriya ce kusam akan gaba nahiyar Afirka wajen kiwon Zuma, inda take samar da Zuma tan 40,000 da aka kiyasta kudin ya kai dala miliyan 255.3 kimanin naira biliyan 91.9.

Labarai Masu Nasaba

Kudaden Da Ake Karba A Kogin Hadejia Jama’are Daga Hannun Manoma, Ba Haraji Ba Ne – HJRBDA

Wani Gidan Gona A Jihar Ogun Zai Fitar Da Tarwada Ta Kimanin Naira Biliyan Shida A 2025

A cewarta, Nijeriya, tana samar da Zumar data kai tan 15,000 da aka kiyasta ta kai dala miliyan 96.02 daidai da naira biliyan 34.6.

Ta bayyana cewa, ga manomin da yake son zuba jarinsa a fannin, yana bukatar naira 210,000 ,wajen kiwon guda goma, da Zuma hadada da cakin yin kiwon, safunan hannu biyu, takalma biyu, karfen zungoro Zumar da kuma tukunyar yin hayaki daya.

“A bisa zuba wannan jarin, manomi zai iya samun Zumar data kai yawan kilogiram 150 da wajen kiwon da ya kai kilogiram 37, inda zai iya samun kimanin naira 524,000 a kiwo daya ko samada haka mafi yawanci bayan watanni shida.”

Shi ma wani kwararre a fannin Oluwaseun Johnson, ya bayyana cewar, kashi biyu bisa dari na kiwon Zuma a duniya na Zumar da
Kiwon Zuma fanni ne dake tattare da alfanu wajen ciyar da tattalin arziki, saidai mafi yawancin manoma matasa suna gujewa fannin duk da alfanun da fannin take dashi.

Masana a fannin, sunyi amanar cewar fannin yana tartare da dimbin alfanun da zai iya samar da sauyi yadda manoman za su iya kara samarwa da kansu kudin Shiga in bar suka rungumi fannin.

Wata kwarararriya a fannin Obianuju Okpo, ya danganta fannin a matsayin hanyar da ko a fadin duniya ake samun kudi a cikin yan watanni, inda ya kara da ce fannin kuma yana habaka tattalin arzikin kasa matuka.
Ta kai ta iri ana samun 3000, in an samu waje mai kyau.

Daga dala biliyan 235 zuwa dala biliyan 577 na abincin da ake sarrafa wa a duniya, ya danganta ne akan yadda masu sarrafa ta suka kware, sai dai, a ba’a san takamaiman arzikin da ake samu a fannin ba a fadin duniya tana kuma samar da kashi 90 bisa dari.

Ita ma Shugabar sashin sarrafa kaya da ke Cibiyar fitar da kaya kasar waje NEPC Uwargida Ngozi Ibe ta ce, bukatar kayan kiwon na Zuma yana kara-karuwa gannin yadda masna’antu suke kara bukatar su don yin kiwon da zasu kai har kasar waje.

Ta buga misali da cewar, daya daga cikin kayan aikin da ake kira a turance (beeswad), da ake yin amfani dashi a cikin man shafawa da saurasu farashin sa a kasuwar duniya ya kai dala 10, inda ta ce, sauran kayan sun hadada, wanda ake kira a turance ( bee Propolis) da ake yin amfani dashi wajen wankin hakora da kiwon lafiya da man shafawa.

A cewar ta, sanadarin Zuma da a turance ake kira(benom) wanda kuma ake yin amfani dashi wajen yakar Kansa da ciwon kashi ana sayar dashi akan dala 2,000 na dukkan giram daya.

A karshe kwararrun sukace, manomi baya bukatar wata gona don ya fara kiwon, inda kuma suka baiwa manoman shawarar dasu rungumi sana’ar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugabannin Kasashen Habasha Da Kenya Sun Gana Da Wang Yi

Next Post

Sin Ta Yi Kira Da A Hanzarta Dawo Da Fitar Da Hatsi Daga Rasha Da Ukraine

Related

Kudaden Da Ake Karba A Kogin Hadejia Jama’are Daga Hannun Manoma, Ba Haraji Ba Ne – HJRBDA
Noma Da Kiwo

Kudaden Da Ake Karba A Kogin Hadejia Jama’are Daga Hannun Manoma, Ba Haraji Ba Ne – HJRBDA

2 days ago
Wani Gidan Gona A Jihar Ogun Zai Fitar Da Tarwada Ta Kimanin Naira Biliyan Shida A 2025
Noma Da Kiwo

Wani Gidan Gona A Jihar Ogun Zai Fitar Da Tarwada Ta Kimanin Naira Biliyan Shida A 2025

2 days ago
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

1 week ago
Neja
Noma Da Kiwo

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

1 week ago
Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani
Noma Da Kiwo

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

2 weeks ago
Gwamnonin Arewa Na Kokarin Farfado Da Hadin Kan Yankin
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Domin Gina Mayankar Dabbobi

2 weeks ago
Next Post
Sin Ta Yi Kira Da A Hanzarta Dawo Da Fitar Da Hatsi Daga Rasha Da Ukraine

Sin Ta Yi Kira Da A Hanzarta Dawo Da Fitar Da Hatsi Daga Rasha Da Ukraine

LABARAI MASU NASABA

IGP Ya Sake Bayar Da Umarnin Cafko Masa Mai Magana Da Yawun Gwamnan Kano Kan Bata Wa Ganduje 

IGP Ya Sake Bayar Da Umarnin Cafko Masa Mai Magana Da Yawun Gwamnan Kano Kan Bata Wa Ganduje 

June 16, 2025
Rundunar Sojin Ruwa Ta Nijeriya Ta Lalata Haramtattun Matatun Mai 5 A Ribas

Rundunar Sojin Ruwa Ta Nijeriya Ta Lalata Haramtattun Matatun Mai 5 A Ribas

June 16, 2025
Matatar Dangote Zata Fara Rarraba Man Fetur Da Dizal A Nijeriya

Matatar Dangote Zata Fara Rarraba Man Fetur Da Dizal A Nijeriya

June 15, 2025
Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun ƙi Amince Wa Da Zaɓen Sabon VC

Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun ƙi Amince Wa Da Zaɓen Sabon VC

June 15, 2025
PLA Reshen Kudancin Kasar Ta Yi Sintiri Na Hadin Gwiwa A Tekun Kudancin Sin

PLA Reshen Kudancin Kasar Ta Yi Sintiri Na Hadin Gwiwa A Tekun Kudancin Sin

June 15, 2025
An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa Karo Na 27 Na Shanghai

An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa Karo Na 27 Na Shanghai

June 15, 2025
Yansanda Sun Fara Tsananta Daukar Mataki Kan Yan Daba A Kano

Yansanda Sun Fara Tsananta Daukar Mataki Kan Yan Daba A Kano

June 15, 2025
Dan Asalin Tudun Loess

Dan Asalin Tudun Loess

June 15, 2025
Ba Zai Manta Da Shawarar Mahaifinsa Ba

Ba Zai Manta Da Shawarar Mahaifinsa Ba

June 15, 2025
Ganduje Ya Noƙe Kan Furta Ko Shettima Zai Yi Takara Da Tinubu A 2027

Ganduje Ya Noƙe Kan Furta Ko Shettima Zai Yi Takara Da Tinubu A 2027

June 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.