• English
  • Business News
Friday, October 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wane Ne Ya Shirya Rikicin Karamin Tsibirin Ren’ai Jiao?

by CMG Hausa
2 years ago
Jiao

Hukumar ’yan sandan tsaron teku ta kasar Sin, ta fitar da wani hoton bidiyo a jiya, wanda ya nuna jirgin ruwan ’yan sanda tsaron teku na watsa ruwa a matsayin gargadi kan jiragen ruwan Philippines da suka shiga cikin yankin ruwan dake hannun riga da Ren’ai Jiao na tsibiran Nansha na kasar Sin.

Sai dai Amurka ta shafawa wannan halaltaccen hakki na tabbatar da tsaro bakin fenti.

  • Kakakin Ma’aikatar Wajen Sin Ya Yi Bayani Kan Taron Kasa Da Kasa Kan Batun Ukraine

Karamin tsibirin Ren’ai Jiao wani bangare ne na tsibiran Nansha na kasar Sin. A ranar 9 ga watan Mayun 1999, wani lalataccen jirgin ruwan yaki na rundunar sojin ruwan Philipines ya isa Ren’ai Jiao, inda aka yi ikirarin kasan jirgin na yoyo don haka aka ajiye shi a arewa maso yammacin karamin tsibirin Ren’ai Jiao kuma aka rika tura sojoji suna aikin karba-karba wajen kula da shi.

Tun daga wancan lokaci, Philippines ke ta alkawarin dauke wannan jirgin yaki, amma ta gaza cikawa. Sun kuma yi yunkurin gyara shi tare da girke karin sojoji, har ma da mamaye wannan karamin tsibiri na Ren’ai Jiao na dindindin.

A lokaci guda, Amurka ta karfafawa Philippines baya tare da taimaka mata, ta kuma tura jiragen soji da na yaki domin hada gwiwa da taimakawa a tekun.

LABARAI MASU NASABA

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

Me kake tunanin Amurka za ta yi idan jiragen ruwa na kasashen waje suka shiga yankinta na ruwa ba bisa ka’ida ba?

Wadanne irin matakai Amurka za ta dauka a kan jiragen idan suka zauna a yankinta na ruwa?

Batun na tekun kudancin kasar Sin ba shi da alaka da Amurka. Amma a shekarun baya-bayan nan, Washington na ta yada karairayi game da barazanar da ’yancin shiga tekun kudancin kasar Sin ke fuskanta, lamarin dake haifar da tankiya tsakanin kasashen yankin.

Batun na Ren’ai Jiao ya kara nuna yadda Amurka ba ta son ganin zaman lafiya a yankin tekun kudancin Sin, da kuma yadda take jiran damar tunzura al’amura a yankin. (Faeza Mustapha)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal
Daga Birnin Sin

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

October 9, 2025
Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025
Daga Birnin Sin

Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

October 9, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Goyon Bayan Kawo Karshen Rikicin Gaza
Daga Birnin Sin

Sin Na Ci Gaba Da Goyon Bayan Kawo Karshen Rikicin Gaza

October 9, 2025
Next Post
Wolves Ta Dauki Sabon Koci Bayan Tashin Lopetegui

Wolves Ta Dauki Sabon Koci Bayan Tashin Lopetegui

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi

Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi

October 10, 2025
Jiao

Burin ‘Yan Nijeriya Bai Cika Ba Tun Bayan Samun ‘Yancin Kai

October 10, 2025
Matatar dangote

ACF Ta Yi Zargin Shiri Na Musamman Don Rusa Matatar Man Dangote

October 10, 2025
Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

October 10, 2025
Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

October 10, 2025
Annabi (SAW) Shi Ne Mai Girman Duk Wani Mai Girma Da Allah Ya Taɓa Yi (2)

Annabi (SAW) Shi Ne Mai Girman Duk Wani Mai Girma Da Allah Ya Taɓa Yi (2)

October 10, 2025
Arewa Ta Daina Zama Ci-Ma Zaune A Tattalin Arziƙi – Gwamnan Bauchi

Arewa Ta Daina Zama Ci-Ma Zaune A Tattalin Arziƙi – Gwamnan Bauchi

October 10, 2025
Cutar Kwalara Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuƙe

Cutar Kwalara Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuƙe

October 10, 2025
Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Karyata Batun Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi

Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Karyata Batun Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi

October 10, 2025
An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

October 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.